Ahmad Yusuf
10743 articles published since 01 Mar 2021
10743 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya yi ikirarin cewa hare-haren da suka kai tare da Isra'ila, ya zama ajalin jagororin kasar Iran kusan gaba daya.
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa da yiwuwar a samu jinkiri a ziyarar da Shugaba Donald Trump zai kai China, ta ce sai dai a canza lokacin tafiyar.
Babban bankin kasa watau CBM ya bukaci yan Najeriya su killace lambobin sirri na ATM da na manhajar bankunansu don kaucewa yan damfara da masu zamba.
Rundunar yan sandan Iran sun cafke wasu mutane da ake zargi da tura bayanan airri ga kasashen Amurka da Isra'ila, an kama mutanen a wurare daban-daban.
Dakarun sojojin kasar Musulunci ta Iran sun sanar da kai hare-hare hedkwatar rundunar 'yan sanda da cibiyar tauraron dan adam ta tsaro a kasar Isra'ila.
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump da ta Iran sun ki yarda da kokarin wasu kasashe na komawa teburin tattaunawa da tsagaita wuta.
Ahmad Yusuf
Samu kari