Ahmad Yusuf
10871 articles published since 01 Mar 2021
10871 articles published since 01 Mar 2021
Jirgin rundunar sojin saman Bangladesh ya gamu da mummunan hatsari da ya faɗa kan wata kwaleji a Arewacin binin Dhaka, ana fargabar akalla mutum 19 sun mutu.
Kakakin Majalisar Dokokin jihar Oyo, Rt. Hon. Adebo Ogundoyin ya yi alhinin rasuwar babban limamin Oruwa, Sheikh AbdulKareem Olore, ya roki Allah Ya gafarta masa.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da cewa Gwamna Dikko Raɗda ya gami da wani ƙaramin hatsari a hanyar Daura zuwa Katsina yau Lahadi, 20 ga watan Yuli, 2025.
Najeriya ta rasa manyan shugabannin al'umma aƙalla bakwai a asibitoci daban-daban a birnin landan na ƙasar Birtaniya, mun tattaro maku jerin sunayensu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf bai ji daɗin rashin zuwan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu giɗan gwamnatin Kano ba lokacin da ya je ta'aziyyar Aminu Ɗantata.
Jam'iyar haɗaka watau ADC ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa amfani da rasuwar Muhammadu Buhari wajen neman tausayawar ƴan Arewa.
An shiga alhini a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano lokacin da wasu matasa suka faɗa magudanar ruwa da aka toshe, an rasa rayuka huɗu a ibtila'in.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya bayyana cewa Buhari na son ministocinsa kamar yadda yake kaunar talakawa.
Ahmad Yusuf
Samu kari