Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya bayyana wa al'umma wurin da mataimakinsa ya shiga tsawon watanni 3 ba a ji labarinsa ba.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abidoun ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ayodeji Otegbola, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Litinin.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ware N33.45bn domin gudanar da wasu muhimman ayyukan ci gaba ga al'umma a faɗin jihar.
Binciken gaskiya ya nuna cewa hoton da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta waɓda ke nuna sarkin Musulmi a cikin kayan bokaye kirkirarsa aka yi don yaɗa karya.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa, ya sallami dukkan hadimai da masu rike da sarautar gargajiya a yankunan da ya kirƙiro sababbin masarautu.
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Jam'iyyar PDP ta zargi sufetan ƴan sandan Najeriya ta hannu a yunkurin APC na kashe gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun, ta ce duk abin da ke faruwa makirci ne.
Majalisar dokokin jihar Legas ta musanta rahoton da ake yaɗawacewa 37 daga cikin ƴan Majalisar sun tattara kayansu sun fice daga APC, sun koma jam'iyyar LP.
Wani fitaccen malamin addinin kirista, Fasto Sam Alo ya bayyana cewa addu'a ya kamata a rika yi wa shugaban kasa domin Allah ya haska masa hanya mai kyau.
Ahmad Yusuf
Samu kari