Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Jami'ar Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta bayyana alhininta bisa mutuwar ɗalibanta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su, ta dakatar da karatu.
Kungiyar gwamnonin Najeriya watau NGF ta bayyana alhininta bisa rasuwar jagoran PANDEF, Edwin Clark da jagoran Afenifere, Ayo Adebanjo, ta ce kasa ta yi rashi.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta aikowa Najeirya da tallafin dabino tan 100, za a raba shi a babban birnin tarayya Abuja da Kano a watan azumin Ramadan.
Hukumar kididdiga ta kasa watau NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya yi gagarumar faɗuwa daga 34% zuwa 24.48% a watan Janairu.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya fara sabon awaki ga mata da makiyaya a faɗin jihar, ya ce shirin zai taimaka wajen bunƙasa harkokin kiwo.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kai faraminɗaya bayan ɗaga kan mutanen kauyuka da dama a jihar Benuwai, sun hallaka akalla 19.
Gwamnan Benuwai ya sha alwashin tube rawanin duk sarkin da aka gani yana haɗa baki da ƴan ta'adda ko ba su mafaka a yankinsa, ya roki su taimaka a dawo da tsaro.
Wasu miyagu sun yi yunkurin kashe babban darkta a hukumar gidaje ta ƙasa watau FHA, Remi Omowaiye yayin da yake hanyar komawa Osogbo yau Litinin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike kan zaegin cewa jirgin yaƙinta ya hallaka fararen hula a wani hari da ya kai a jihar Katsina.
Ahmad Yusuf
Samu kari