
Ahmad Yusuf
8766 articles published since 01 Mar 2021
8766 articles published since 01 Mar 2021
Wasu miyagun ƴan bindiga sun farmaki wurin ibada a lokacin da mutane ke tsakiyar bautar Ubangiji a tsaunin Lokoja, sun sace mutane da dama da daddare.
Jigon PDP kuma mamba a kwamitin amintattu (BoT), Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu a sake ba Atiku Abubakar takara ba a 2027 saboda ya saɓa doka.
Wata kungiya mai rajin kare hakkin ɗan adam watau RID ta bukaci gwamnatin jihar Kano ta sauya dokokin ɓatanci sakamakon hukuncin da kotun koli ta yanke.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi fatali da karar da wasu mutum 4 ƴan gidan sarauta suka shigar, suna kalubalantar naɗin sarkin Orile Igbon (Olugbon na Orile Igbon).
Yayin da PDP ke kokarin ɗinke barakarta, shugaban ƙaramar hukumar birni a Abuja watau AMAC, Hon. Christopher Zakka Maikalangu ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban Izala ta Najeriya, Dr. Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar shugaban Ahlus Sunnah na ƙasar Togo, Sheikh Abdul-Jalilu Nyandu, ya masa addu'a.
An fara yaɗa sunayen yarbawa 140 tun daga mai girma shugaban kas waɗanda suka dafe manyan muƙamai a gwamnatin tarayya ta APC kuma duk Yarbawa ne.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da fashewar wani abu da ake zaton bam ne a ɗakin ɗaukar hoto a Legas, akalla mutum 5 ciki har da mace sun samu raunuka.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba shi da shirin sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP, ya ce masu shirin hakan ba su sami abin da suke so bane.
Ahmad Yusuf
Samu kari