Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
Manjo Muhammad Adamu (mai ritaya) ya tabbatar da rasuwar mahaifinsa, Farfesa Adamu Baikie, wanda shi ne farfesa na farko a fannin ilimi a Arewacin Najeriya.
Hamshakin attajiirn nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa ya rubuta wasiyya ya barwa iyalansa kan abin da za a ware wa gidauniyarsa idan ya koma ga Allah.
Kwanaki kadan bayan sanar da komawa APC, Gwamna Siminalayi Fubara ya yi rijista tare da karbar katin zama cikakken dan jam'iyya a Fatakwal, jihar Ribas.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ayyana zaman makoki na kwanaki uku domin jimamin rasuwar mataimakinsa, Sanata Ewhrudjakpo, wanda ya rasu jiya Alhamis.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mutane sun jikkata yayin da wani abin fashewa ya yi bindiga, ya tarwatse da matafiya a kan wani babban titi a jihar Zamfara.
Hadimin gwamnan jihar Filato ya musanta rade-radin da ake yadawa Gwamna Mutfwang ya sauka sheka daga PDP zuwa APC, ya tabbatar da cewa an fara tattaunawa.
Matatar hamshakin dan kasuwa kuma attajirin lamba daya a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace elitar man fetur ana shirin kirismeti.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Ahmad Yusuf
Samu kari