Ahmad Yusuf
10074 articles published since 01 Mar 2021
10074 articles published since 01 Mar 2021
Matatar hamshakin dan kasuwa kuma attajirin lamba daya a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace elitar man fetur ana shirin kirismeti.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ba shi da wani shiri na barin PDP, ya kuma soki jam'iyyar PRP da cewa ba zai bari kage ya dauke masa hankali ba.
Gwamnatin tarayya ta shaida wa tawagar Amurka da ta kawo ziyara Najeriya cewamatsalar tsaron da ta addabi kasar nan ba ta da alaka da tauye wani addini.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Dan Majalisa wakilai daga jihar Neja, Hon. Musa Abdullahi ya bukaci gwamnatin tarayya ta duba yiwuwar yafewa wadanda suka ci gajiyar bashin COVID-19.
Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa batun Buhari ya kare tun da Allah ya masa rasuwa amma abin da ya sani Allah zai yi masu hisabi a ranar Lahira.
Ahmad Yusuf
Samu kari