Ahmad Yusuf
10612 articles published since 01 Mar 2021
10612 articles published since 01 Mar 2021
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
Jagoran kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya sanar da cewa za a cika azumi 30 gobe Juma'a, sannan za a yi sallah karama ranar Asabar, 21 ga watan Maris, 2026.
Gwamnatin tarayya ta bullo da wani shiri da za a rika bai wa yan Najeriya damar samun rancen kudin sayen tikitin jirgin sama,daga bisani kuma su biya a hankali.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
Ana ci gaba da samun bayanai kan yunkurin da aka yi na kifar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da ya tada hankali tare da jawo cece kuce a kasar nan.
Hukumar Kula da Harkokin Sufurin Jiragen Kasa ta shirya zirga-zirga jirage ta musamman domin taimakawa jama'a a lokacin shagulgulan karamar Sallah.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya tura sakon jaje da ta'aziyya ga kagorn addinin Iran, Mojtaba Khamenei bisa kisan babban jagoran tsaro, Ali Larijani.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya bayyana cewa ba za su bar kisan shahidai ya tafi a banza ba, duk masu hannu za su biya kuma za su dandana kufar su.
Ahmad Yusuf
Samu kari