Ahmad Yusuf
10298 articles published since 01 Mar 2021
10298 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba zai bari a ba kowa mukami ba sai dan jam'iyya, wanda ya yi mata wahala bayan zaben 2027.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana garin Rijana a matsayin cibiya kuma matattarar yan bindiga a Najeriya, ya sha alwashin ceto mutanen da aka sace.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin cewa ba zai jita ba zai rattaba hannu kan takardar hukuncin kisa kan wadanda auka kashe Fatima da yaranta.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na ba da sammanin kama Musa Kamarawa da waua mutum 4 kan alaka da Bello Turji.
An saki sunayen maz ada mata, wadanda ake zargin suna hannun masu garkuwa da mutane bayan farmakin da aka kai coci uku ranar Lahadi a jihar Kaduna.
Wasu masu ruwa da tsakin APC a Kano sun hango cewa ba za a masu adalci ba idan jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya sauya sheka tare da Gwamna Abba Kabir.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa ko da SanatanKwankwaso ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ba zai yiwu ya zama shi ne jagora ba.
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya ganawa da jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwanwaso a Aso Villa.
Ahmad Yusuf
Samu kari