![Shin da gaske an aikawa malamai N16m domin hana matasa zanga-zanga a Arewa?](https://cdn.legit.ng/images/560x315/488f7a9d7d334109.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmed Gumi
![Shin da gaske an aikawa malamai N16m domin hana matasa zanga-zanga a Arewa?](https://cdn.legit.ng/images/560x315/488f7a9d7d334109.jpeg?v=1)
![Zanga-zanga: Malamin musulunci ya yi wa gwamnati da matasa bulaliya a huduba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a879717623acb27f.jpeg?v=1)
![Zargin biyan malamai N16m domin rufe masu baki ya fusata Sheikh Mansur Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0e2ecbc55e24398d.jpeg?v=1)
![Zanga zangar adawa da Tinubu: Sheikh Gumi ya karfafi guiwar matasa, ya soki malamai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8e405f552accabe7.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Sheikh Gumi ya lissafa ka'idoji 6 na gudanar da zanga zangar lumana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6c817f1c9feed824.jpeg?v=1)
!["Najeriya ba Sudan ba ce": Sheikh Gumi ya karfafi matasa kan shirin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/625c719876b3fcc4.jpeg?v=1)
![Samoa: Sheikh Gumi ya yi martani kan yarjejeniyar, ya shawarci gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b520a42c46110052.jpeg?v=1)
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan cece-kucen da ake yi game da yarjejeniyar Samoa da Gwamnatin Tarayya ta sanyawa hannu a Najeriya.
![Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya kawo mafita 1 da za ta zama silar karshen ta’addanci a yau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6474917116bca7a3.jpeg?v=1)
Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya
![Samoa: Bashir Aliyu Umar ya fadi matakin da majalisar shari’a za ta dauka kan gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4593adaeadd268c4.jpeg?v=1)
Dr. Bashir Aliyu Umar ya ce majalisar shari’ar Musulunci za tayi nazarin yarjejeniyar Samoa da aka ta shiga ya ce musulmai da kirista duk sun yi inkarin auren jinsi.
![Manyan malamai sun fayyace hukuncin Crypto da ‘Mining’ a addinin Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56befadbacefe848.jpeg?v=1)
Da aka yi masa tambaya ganin yadda aka karkata wajen mining, Mansur Ibrahim Yelwa ya yi bayani mai gamsarwa a kan abin da ya shafi hukuncin Mining a musulunci
![Fatawa a kan fitar da kudi a matsayin Zakatul Fitr daga Sheikh Jamilu Zarewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/741135061de26d44.jpeg?v=1)
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
![Gumi ya amsa gayyata, ya bayyana abin da ya tattauna da jami'an tsaro kan ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/625c719876b3fcc4.jpeg?v=1)
Shahararren malamin nan na jihar Kaduna, Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya amsa gayyatar jami'an tsaro, ya ce babu wani abun fargaba game da hakan.
![Zargin ta'addanci: Tukur Mamu ya dauki zafi, ya shirya daukar mataki kan Gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/389300a9de4f47a9.jpeg?v=1)
Yayin da gwamnati ke zargin wasu da daukar nauyin ta'addanci, Tukur Mamu ya tsame kansa daga zargi inda ya ba gwamnati wa'adin kwana bakwai kan zarginsa da ta ke yi.
![Sheikh Gumi ya shiga sabuwar matsala kan zargin alaƙa da ƴan bindiga, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ee1d71035a31fd97.jpeg?v=1)
Wata ƙungiyar matasa RUN ta bukaci hedkwatar tsaron Najeriya ta sanya suɓan Sheikh Ahmad Gumi a cikin waɗaɓda za ta kama kan zargin hannu a ta'addanci a Najeriya.
![Ahmad Gumi: Hakurin gwamnatin tarayya ya kare, ta dauki mataki kan malamin musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e405f552accabe7.jpeg?v=1)
Yayin da ake ta cece-kuce kan kalaman Sheikh Ahmed Gumi kan ayyukan 'yan ta'adda, Gwamnatin Tarayya ta gayyace shi domin amsa tambayoyi kan lamarin.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari