Sheikh Ahmed Gumi
Bayan rasa matarsa da 'ya'yansa shida a wani mummunan hari, Haruna Bashir ya sake yin aure a shirin auren gata na gwamnatin Kano da ya hada ma'aurata 1,500.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce babu laifi idan malaman addini sun shiga siyasa, yana mai cewa malamin da ya shiga siyasa ya fi wanda ke yi wa 'yan siyasa addu'a kawai.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci a tattauna da 'yan Boko Haram da masu garkuwa kamar yadda aka yi wa mayaƙan Neja Delta domin samar da zaman lafiya.
Sani Rijiyar Lemo ya yi Allah-wadai da yadda aka kashe wata malama mai suna Ummulkhairi. Bayan wannan tsokaci ne sai malamin hadisin ya cigaba da gabatar da tafsiri.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
Lauya mai rajin kare hakkin bil’adama, Deji Adeyanju, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kama Sheikh Ahmad Gumi kan kalaman da ya yi kan matsalar tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya zargi jam'an leken asirin kasar Amurka da daukar nauyin 'yan ta'adda da ta'addanci a sassan Najeriya.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari