
Rikcin makiyaya a Najeriya







Ana fargabar rasa rayukan mutane biyu yayin da rahotanni suka tabbatar da rikici tsakanin makiyaya da manoma a karamar hukumar Billiri da ka jihar Gombe.

An samu tashin hankali tsakanin matasa da makiyaya a jihar Gombe. Rikicin wanda ya auku ya jawo sanadiyyar rasa rai yayin da wasu mutane suka jikkata.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen nemo masu zuba hannun jari a ɓangaren kiwo domin magance rikicin makiyaya da manoma.

Rikici ya barke tsakanin makiyaya da manoma a yankin Dogon Duste da ke jihar Nasarawa. Rundunar 'yan sanda ta ce mutane uku sun mutu a wannan rikici.

Mutane karamar hukumar Etsako ta Gabas a jihar Edo sun ce kullum yan bindiga sai sun kashe mutane a garin. Yan bindiga na kashe mutane kamar dabbobi a yankin.

An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.

Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokarin kawo karshen rikicin manoma da makiyaya a jihar Plateau da ke yankin Arewa ta Tsakiya.

Bayanai sun fito yayin da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gana da tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja.

A labarin nan, kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta bayyana matakin da ta dauka wajen rage rikicin manoma da makiyaya.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari