!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
Rikcin makiyaya a Najeriya
!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
![An samu asarar rayuka a rikicin manoma da makiya a jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
![An tafka barna bayan makiyaya sun farmaki wasu kauyukan jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
![Rikicin manoma da makiyaya ya jawo an kashe mutane da dama a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fbee989a7bcfa42a.jpeg?v=1)
![Rikicin manoma da makiyaya ya barke a Jigawa, an raunata mutum 5](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9038fad65bf8e724.jpeg?v=1)
![Makiyayi ya datse hannun manomi saboda ya hana shi shiga gona a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/770d0134e5eb4422.jpeg?v=1)
![An yi yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin manoma da makiyaya a Kudancin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ef74c339d50f609.jpeg?v=1)
Kungiyar manoma da makiyaya sun saka hannu kan yarjejebiyar zaman lafiya a yankin kudu maso yammacin Najeriya. Ana sa ran matakin zai kawo zaman lafiya.
![Mata Sun Fantsama Kan Tituna, Sun Nuna Fushinsu Kan Kisan Mutum 12 a Bokkos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/656183954a6ffb6e.jpeg?v=1)
Wasu gungun mata sun fantsama kan tituna suna zanga-zangar nuna adawa da yawan hare-hare da kashe-kashen ƴan bindiga a yankunansu a Bokkos da Mangu.
![Rikicin Jihar Plateau: Fulani na zargin sojojin Najeriya da yi masu bakin aika-aikata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5c793794b6e3a418.jpeg?v=1)
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
![Mutane sun mutu da rikici ya kaure tsakanin Hausawa da Fulani a Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb4e5c62b9d2239e.jpeg?v=1)
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
![Filato: An shiga tashin hankali bayan sabon rikici ya barke, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
An samu asarar rayuka a sabon rikicin da ya barke tsakanin wasu fusatattun matasa a jihar Filato. An kona gidaje da rumbunan hatsi masu dumbin yawa.
![Bola Tinubu ya fadawa gwamnoni mafita game da rikicin manoma da makiyaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e54e59ddceb00741.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su samar da filayen kiwo ga makiyaya don kawo karshen rikicinsu da manoma.
!['Yan ta'adda da makiyaya ne ke jawo wahalhalun da ake sha a Najeriya, inji fasto Ayodele](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f05d947bc76b2a4.jpeg?v=1)
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
!['Yan bindiga sun buɗe wa mutane wuta, sun kashe mutum 7 ƴan gida 1 da wasu bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21dbc80615cb0514.jpeg?v=1)
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
!["Babu ruwan Tinubu" Minista ya fallasa ainihin waɗanda suka jefa ƴan Najeriya a wahala da yunwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79cb69187db643e3.jpeg?v=1)
Ministan ayyuka kuma tsohon gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya faɗi abubuwan da suka jawo ƙarancin abinci a Najeriya, ya ce babu laifin shugaba Tinibu.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari