Rikcin makiyaya a Najeriya
Makiyaya sun ce an sace musu shanu 160 a kananan hukumomin Barikin Ladi da Jos ta Gabas a Filato. Sun sace an sace shanun ne bayan 'yan bindiga sun bude musu wuta.
Gwamnan jihar Gombe kuma shugaban kungyar gwamnonin Arewa, Mohammed Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa akwai abubuwan da suka rashin tsaro ya ta'azzara a Arewa
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta kama mutum shida a wani fada da aka gwabza tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Zaki. An kashe mutum daya.
Wasu makiyaya sun koka game da harin da aka kai musu a wasu yankunan jihar Benue. Sun ce an kashe musu shanu 259 jerin hare haren da aka kai musu a Benue.
Kungiyar MACBAN ta roƙi Shugaba Donald Trump da Majalisar Dokokin Amurka su cire sunanta daga duk wani jerin sunaye da ke danganta ta da ta’addanci a Najeriya.
Gwamnatin jihar Gombe ta dakatar da sarakunan gargajiya kan manoma da makiyaya a karamar hukumar Funakaye. Rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane.
Wani rikici da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a jihar Benue ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 3. Har yanzu ana neman mutum daya da ba a same shi ba.
Rikicin manoma da makiyaya ya yi kamari a karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi ya jawo daina zuwa gona. Manoma sun bukaci gwamna ya dauki mataki.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari