
Rikcin makiyaya a Najeriya







Rundunar sojoji a jihar Plateau ta ce ta kama shanu da awaki fiye da dubu daya da ke gararanba a gonakin mutane tare da yi musu barna a karamar hukumar Mangu.

Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Arewa, wani rikici ya barke, inda makiyaya da manoma suka hallaka kansu a wani yankin jihar Filato da ke Arewa.

Yan sanda a jihar Ogun sun sanar da cafke manoma hudu da ake zargi da kashe makiyayi a jihar. Dan uwan makiyayin ne ya shigar da korafi, inda ya bayyan cewa.

Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton makiyaya ne sun halaka mutane 38 ciki hadda wani Fasto da mata da kuma kananan yara a wasu kauyukan jihar Nasarawa bi

An samu ɓarkewar mummunan rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Plateau. Rikicin wanda ya auku a ƙaramar hukumar Mangu, ya janyo asarar ɗumbin rayuka.

An rahoto cewa a akalla mutum 50 ne suka rasa rayyukansu cikin wasu hare-hare da aka rika kaiwa a garuruwa dake karamar hukumar Kwande, jihar Binuwai bayan zabe

Gwamna Ortom na Jihar Benue ya ce yan bindiga sun kashe a kalla mutane 6,000 a jiharsa tun shekarar 2017. Ortom ya kuma ce FG bata daukan matakin da ya dace.

Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.

Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari