
Yemi Osinbajo







Tsohon hadimin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi wa Muhammadu Buhari dabara a zaben fitar da gwanin APC da aka yi a 2022.

Tsohon hadimin shugaban kasa, Babafemi Ojudu, ya ce Shugaba Bola Tinubu bai dace ya jagorancin Najeriya a wannan lokaci ba inda ya ce Yemi Osinbajo ya fi shi dacewa.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi kira ga matasan Najeriya da su shiga cikin harkokin siyasa domin kawo sauyi a kasar maimakon zanga zanga

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwa kan yadda tsadar rayuwa ta dabaibaye Najeriya inda ya shawarci Bola Tinubu kan lamarin.

Tsohon hadimin mataimakin Osinbajo ya ce tafiyar Bola Tinubu da Kashim Shettima a lokaci daya alama ce da ke nuna za a samu matsala a tsakaninsu a gaba.

Tsohon Ministan sufuri, Amaechi a mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fadi abin da kusa hada shi faɗa da tsohon gwamnan Lagos, Rotimi Amaechi.

Tsohon Minista a Najeriya, Sule Lamido ya ce tsohon shugaban kasa bai so Bola Tinubu ko Yemi Osinbajo ba a zaben 2023 inda ya ce ya so Ahmed Lawan ya gaje shi.

Tsohon hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya ce tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba dan rikau bane kasancewar ya ambaci sunan Yesu a yayin da yake villa.

Farfesa Yemi Osinbajo, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya ce Femi Adesina, tsohon mashawarcin tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, 'shine mutumin da ya fi da
Yemi Osinbajo
Samu kari