Wasar Kwallo
Erik ten Hag ya jaddada cewa an hukunta Manchester United saboda kura-kurai da suka yi a wasanta da Liverpool, amma hakan ba zai sanya guiwarsu ta yi sanyi ba.
Dan wasan gaban Najeriya da kungiyar kwallon kafa ta Napoli, Victor Osimhen ya samu matsala bayan cire shi da aka yi a jerin yan wasan kungiyar da kwace lambarsa.
Akwai fitattun yan wasan kwallon kafa a Turai a kakar wasa ta bana wato shekarar 2024 da suka yi ritaya daga buga tamola bayan shafe shekaru suna fafatawa.
Cristiano Ronaldo ya ce ba zai fadawa kowa lokacin da zai ya yi ritaya daga buga wa Portugal wasa ba yayin da tauraron Al-Nassr ya ce ba zai yi aikin koci ba.
Bayan da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta nada Bruno Labbadia a matsayin kocin Super Eagles, Legit Hausa ta tattaro wasu muhimman bayanai game da sabon kocin.
Bayan murabus din Finidi George daga jagorantar Super Eagles, Hukumar NFF a Najeriya ta nada sabon kocin Super Eagles daga kasar Jamus mai suna Bruno Labbadia.
An kawo jerin wasu bubuwan kunya da suka faru da tawagar 'yan Wasan Najeriya. Tun a wajen rajista aka fara samun matsala da 'yan wasan Najeriya a Olympics.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan mutuwar tsohon shugaban CAF Issa Hayatou. Marigayi Issa Hayatou ya rike mukaddashin shugaban FIFA.
Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Afirka (CAF) Issa Hayatou rasuwa. An ce ya rasu bayan fama da rashin lafiya yayin da zai cika shekara 78.
Wasar Kwallo
Samu kari