Wasar Kwallo
Dan wasan ƙwallon ƙafa a kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya ce ya kamata a ba da kyautar Ballon d'Or a kakar wasa ta bana ga wanda ya lashe gasar zakarun Turai.
Bayan ya tafka kuskure a wasan kusa da na karshe a gasar zakarun Turai, Fasto Joel Atuma, ya yi hasashen cewa PSG za ta doke Inter Milan a wasan karshe.
Yayin da ake shirin buga wasan zakarun Turai, Malamin coci, Joel Atuma ya ce Arsenal za ta doke PSG a wasan kusa da karshe sannan ta i nasara kan Barcelona.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rikici a karamar hukumar Fagge, Kano, bayan wasan zakarun Turai tsakanin Arsenal da Real Madrid a daren jiya Laraba.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon kyaftin din Super Eagles kuma wanda ya horas da ƙungiyar a Najeriya, Christian Chukwu yana da shekaru 74 a duniya.
Wani sufeton ƴan sanda ya rasa rayuwarsa a gidan kallon kwallo ana tsak da wasan Arsenal da Real Madrid a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta cafke wani mutum, Alhaji Surajo Mai Asharalle da wasu uku kan zarginsu da kai wa jami’an Hisbah hari, inda suka jikkata su.
Yayin da Super Eagles ke shirin wasa a yau Talata, Gwamnatin Akwa Ibom ta sayi tikiti domin rabawa kyauta ga ƴan Najeriya a wasanta da Zimbabwe a filin wasa na Uyo.
CAP ta fitar da cikakken jadawalin gasar cin Kofin Nahiyar Afrika ta 2025, gasar kwallon kafa ta maza da za a yi a Morocco daga Disamba 2025 zuwa Janairu 2026.
Wasar Kwallo
Samu kari