Wasar Kwallo
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada Ahmed Musa mukami a gwamnatinsa. Gwamna Abba ya nada Ahmed Musa mukamin jakadan wasanni na jihar Kano.
OJB Media Network ta karrama Mai girma gwamnan Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda da lambar yabon ƙasa da kasa kan gudummuwarsa a bangaren wasanni.
'Yan wasan kwallon kafa na Najeriya watau Super Eagles sun dawo gida Najeriya bayan 'wulakanta' su a filin jirgin Libya, sun dawo ba tare da buga wasa ba.
Yan kwallon Najeriya sun makale a filin jirgin saman Libya yayin da za su buga wasa. Libya ta ce matsalar sufuri ce ta jawo kuma su ma sun samu matsala a Najeriya.
Erik ten Hag ya jaddada cewa an hukunta Manchester United saboda kura-kurai da suka yi a wasanta da Liverpool, amma hakan ba zai sanya guiwarsu ta yi sanyi ba.
Dan wasan gaban Najeriya da kungiyar kwallon kafa ta Napoli, Victor Osimhen ya samu matsala bayan cire shi da aka yi a jerin yan wasan kungiyar da kwace lambarsa.
Akwai fitattun yan wasan kwallon kafa a Turai a kakar wasa ta bana wato shekarar 2024 da suka yi ritaya daga buga tamola bayan shafe shekaru suna fafatawa.
Cristiano Ronaldo ya ce ba zai fadawa kowa lokacin da zai ya yi ritaya daga buga wa Portugal wasa ba yayin da tauraron Al-Nassr ya ce ba zai yi aikin koci ba.
Bayan da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta nada Bruno Labbadia a matsayin kocin Super Eagles, Legit Hausa ta tattaro wasu muhimman bayanai game da sabon kocin.
Wasar Kwallo
Samu kari