Jihar Sokoto
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce gwamnatinsa na daukar sababbin matakai domin yakar rashin tsaro a fadin jihar baki daya duba da ƙaruwar matsalar.
An gano Hamdiyya a cikin mawuyacin hali a asibitin Zamfara, yayin da Amnesty ta yi kira da a binciki batan matashiyar da barazanar da take fuskanta.
Daya daga cikin lauyoyin Hamdiyya Sidi Shareef da ake kira Abba Hikima ya tabbatar da batan matashiyar a birnin Sokoto wanda ake nemanta tun jiya bayan fita sayayya.
Binciken bidiyon da ake yadawa ya nuna cewa ba Sanata Sahabi Yau ba ne ke sumbatar wata mata a ofis, wani basaraken jihar Sokoto ne, kuma an yi bidiyon a 2016.
Dakarun hukumar tsaron farin kaya sun kara samun nasarar damke wani jagoran dabar masu garkuwa da mutane a lokacin da yake shirin tafiya sauke farali a Saudiyya.
DSS ta kama Sani Galadi a Sokoto yana kokarin tafiya aikin Hajji. Ana zargin Galadi da garkuwa da mutane a Zamfara, kuma yanzu haka yana hannun DSS domin bincike.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude masallacin Juma'a a mahaifar Sheikh Abubakar Mahmud Gumi da Shehu Shagari. Gwamna Ahmed Aliyu ya kaddamar da masallacin.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Barazanar Bello Turji ta tilasta mazauna Sokoto da Zamfara barin gidajensu yayin da hare-haren 'yan bindiga ke kara kamari a kauyuka daban-daban na jihohin.
Jihar Sokoto
Samu kari