Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fusata bayan bukatar da wani dan siyasa ya yi na a yi amfani da siyasar kabilanci don kifar da Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa wasu jiga-jigan ADC za su sauya sheka zuwa jam'iyyar. Ya nuna cewa an kammala komai.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi tsokaci kan sauya sheka da 'yan siyasa ke yi daga PDP zuwa jam'iyyar APC. Ya ce ba ita ba ce mafi muhimmanci ga 'yan Najeriya.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya gargadi ‘yan siyasa masu shirin yin magudi a zaben gwamna na 2027 inda ya ce kafin su yi su rubuta wasiyya ga iyalansu.
Tsohon dan majalisa Israel Sunny-Goli ya bayyana cewa jam’iyyar APC tana fatan Gwamna Douye Diri zai koma gare ta bayan ficewarsa daga jam’iyyar PDP.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin wadanda su ka kafa NNPP, Boniface Aniebom ya ce kofar jam'oiyyarsa a bude ta ke wajen karban yan siyasa na kwarai.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnoni da suka fice daga cikinta da son kai da kwadayi, tana cewa za su gamu da sakamakon su a 2027.
Yayin da ake hasashen Goodluck Jonathan zai nemi takara a 2027, tsohon dan majalisar tarayya kuma jigon jam’iyyar APC, Isra’el Sunny-Goli, ya gargade shi kan haka.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya ja hankalin jama'a bayan an gan shi yana jagorantar rera wakoki da addu'ar zaman lafiya a coci.
Siyasar Najeriya
Samu kari