Siyasar Najeriya
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya nemi wa'adin mulki karo na biyu a zaben 2027.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi watsi da kiran da suke yi na shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Kano, Nasiru Baballe Ila, ya fice daga jam'iyyar APC. Nasiru Baballe ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa babu wani taron dangi da 'yan adawa za su yi wanda zai hana nasarar Shugaba Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sauya shekar da yan siyasa ke yi zuwa APC na kara nuna yadda jama'a suka karbi jam'iyya mai mulkin kasa.
A labarin nan, za a ji yadda wasu daga cikin shugabannin wasu ƙasashe a Afrika suka shafe shekaru sama da 30 suna mulki ba tare da sun taba sauka ba.
Rikicin shugabancin da ya addabi jam'iyyar PDP ya sake daukar sabon salo bayan jam'iyyar ta dare gida biyu. An dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa.
Jam'iyyar PDP ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu manyan jami'anta. Jam'iyyar ta dakatar da sakatarenta na kasa tare da wasu manyan jami'ai guda uku.
Siyasar Najeriya
Samu kari