Siyasar Najeriya
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta haramta gudanar da zaben ciyamomi da kansilolin da aka shirya yi a Kano ranar Asabar, 26 ga watan Oktoba.
Rikicin PDP kan zaben 2027 a kara ƙamari yayin da ake ƙoƙarin juya baya ga Atiku Abubakar. Yan bangaren Nyesom Wike sun fara goyon bayan gwamnan Oyo a kan Atiku.
Tsohon mataimaƙin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya taya jagoran NNPP murnar cika shekara 68 a duniya, ya ce Kwankwaso mutum ne da ya yiwa Najeriya aiki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jami'o'in da ya gima lokacin mulkinsa sun fi faranta masa rai fiye da gadoji da titunan da ya gina.
Prince Adewole Adebayo ya ce ba zai dhiga duk wata ƙawancen siyasa ba matuƙar zuciya ba ta zo ɗaya ba, ya ce Buhari da Tinubu kadai sun isa misali.
Abba Kabir Yusuf ya taya Rabi'u Kwankwaso murnar ranar haihuwa. Kwankwaso ya cika shekaru 68 da haihuwa a duniya. Abba ya shafe shekaru 38 tare da Rabi'u Kwankwaso.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa APC za ta kwace yankin Kudu maso Yamma domin kara karfin da take da shi.
Jam'iyyar PDP a jihar Ekiti ta gabatar da rahoto ga kwamitin ladabtarwa bayan binciken tsohon gwamnan jihar, Ayodele Fayose inda ya bukaci a kore shi daga jam'iyyar.
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Siyasar Najeriya
Samu kari