Siyasar Najeriya
NNPP ta bayyana shirinta na haɗa maja da duk jam'iyyar da ta shirya domin karɓe mulki daga jam'iyyar APC a zaben 2027, ta gano wani shirin da APC ke yi.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa hakurin da Shugaba Tinubu ya ba shi ya sanya ya ki barin Najeriya.
Zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya koka kan yadda gwamnatin Hodwin Obaseki ke ci gaba da karbo basussuka yayin da ake shirin mika masa mulki.
An fara hasashe kan yadda zaben shekarar 2027 zai gudana a Najeriya. Ana ganin rikicin yan adawa a PDP, LP da NNPP zai iya ba Tinubu tazarce a 2027.
Jigon PDP Dele Momodu ya bayyana cewa ba daɗi mutum ya kwallafa ransa a abu kuma ya gaza cin nasara, ya ce ciwon rashin nasara ne ya hana Wike sakat.
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi a jihar Kaduna yayin da ake dab da gudanar da zaben shugabannnin kananan hukumomi. Tsohon shugaban LP ya koma APC.
Akwai yiwuwar Umar Damagum ya yi bankwana da kujerar shugaban jam'iyyar PDP na kasa a mako mai zuwa yayin da gwamnonin jam'iyyar suka ba shi wata dama
Alamu sun nuna alaƙa ta fara tsami tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Rabiu Kwankwaso, sun fara samun sabani kan kujerar SSG da kwamishinan yaɗa labarai.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta ayyana kujerun ƴan majalisa 4 na tsagin Gwamna Fubara a matsayin babu kowa, ta buƙaci INEC ta shirya zaben cike gurbi.
Siyasar Najeriya
Samu kari