Siyasar Najeriya
Maganar da jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Kwankwaso ya yi kan masu barin Kwankwasiyya ba ta yi wa tsagin Major Agɓo daɗi ba, ya maida masa da martani.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa jam'iyyun siyasa kamar APC da PDP ba su da bambanci domin duk manufarsu ɗaya a siyasar Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana PDP a matsayin jam'iyyar da ta mutu murus. Ganduje ya ce Sule Lamido na hanyar shiga APC.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce nan gaba kadan shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje zai koma PDP idan APC ta wargaje kafin zaben 2027.
Dakataccen gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa bai damu da komawa ofis ba domin ruhinsa ya riga ya fita daga sha'awar mulki a yanzu.
Sanata ya bayyana cewa, babu wani mummunan lamari tsakaninsa da sanata Kawu Sumaila duba da yadda aka yada jita-jitar an smau sabani a tsakaninsu kwanakin baya.
Uwargidan tsohon shugaban kasan Najeriya, Dame Patience Jonathan, ta bayyana cewa ko kadan ba ta da niyyar sake komawa fadar Aso Rock Villa da ke Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Katsina a makon da ya gabata, ana ganin abubuwan ya yi wata dabara ce ta fara shirin zaɓen 2027.
Yayin da al'umma ke yawan zagin malamai a Najeriya, Sheikh Kabiru Haruna Gombe ya zargi ‘yan siyasa da shirya farfaganda kansu saboda tsoron tasirinsu a siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari