Siyasar Najeriya
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya ce zai sanar da mutanen Gombe shawarar da ya yanke nan gaba.
Ministan harkokin jiragen sama da sararin samaniya, Festus Keyamo ya ce gwamnan jihar Abia, Alex Otti zai koma jam'iyyar APC kamat dai ɗan da ya ɓata.
Solomon Arase ya ce Buhari ginshiki ne na haɗin kai, tare da gode masa kan jajircewarsa wajen tsaro, yaki da cin hanci da kuma tabbatar da cigaban Najeriya.
Bayan kai ruwa rana a zaman ranar Talata, Majalisar dokokin jihar Edo ta dakatar da shugabanni da mataimakansu a kananan hukumomi 18 na jihar kan zargi.
Jam'iyyar NNPP ta rasa dubannin 'yayanta a karamar hukumar Dawakin Kudi, sama da ƴan Kwankwasiyya 2000 sun sauya sheƙa zuwa APC, sun ce sun gaji.
Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya ce ba za su bi tsare tsaren Bola Tinubu da APC da T Pain masu jefa al'umma a wahala ba. Ya ce Tinubu ya kawo yunwa.
Reno Omokri, tsohon hadimin Goodluck Jonathan ya gargadi yan Arewa game da zaben 2027 da lalata siyasarsu inda ya ce sun fi kwashe shekaru a mulkin Najeriya.
Kungiyar ƴan APC a Arewa ta tsakiya ta bayyana cewa za ta marawa Bola Ahmed Tibubu baya a babban zaɓen 2027 mai zuwa, ta ce ta gamsu da salon mulkinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari