Siyasar Najeriya
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Danbalki Kwamanda ya bukaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa baki a rikicin sarautar da ke faruwa a jihar Kano tun kafin gwamna ya lalata komai.
Jam'iyyar APC ta dakatar da ƴan takarar da ta gwabza a zaɓen futar gwani na jigar Ondo, Folake Omogoroye bisa zargin cin amana da zagon ƙasa a jihar.
Mai taimakawa shugaban APC kan harkokin hulɗa da jama'a, Okpala ya caccaki gwamnatin Kano mai ci bisa kokarin lalata dukkan ayyukan da Gaɓduje ya yi a jihar.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kogi ta tabbatar da Ahmed Usman Ododo a matsayin zababben gwamnan jihar. Ta yi watsi da karar jam'iyyar SDP.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar gina gidaje da raya birane ta sanya tushen ginin sababbin gidaje a jihar Kano da nufin magance karancin wurin zama.
Kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Tinubu ta bukaci yan Najeriya su kara juriya domin ciyar da Najeriya gaba. Shugaban kungiyar, Dahiru Hammadikko ne ya yi bayanin
Yayin da hankula ke kan abin da ke faruwa a jihar Kano, Labour Party ta dakatar da Julius Abure, shugaban jam'iyyar na ƙasa bisa zargin cin amana a Edo.
Yayin da ake shirin korar shugabannin kananan hukumomin jihar Rivers, wani daga cikinsu ya gargadi Gwamna Fubara inda ya ce babu wanda ya isa tube shi a kujerarsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari