Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta amince yankin Arewa maso Yamma ya ci gaba da shugabancin jam'iyya mai mulki, hakan ya ƙara tabbatar da Abdullahi Ganduje a kujerarsa.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce kwamitin gudanarwa karƙashin jagorancinsa ya gaji bashin kudi Naira biliyan 8.9 da ya karbi jagoranci.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya yi martani ga tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na cewa akwai baraka a cikin jam'iyyar APC, inda ya ce kansu a hade yake.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bayyaka cewa ya kamata Arewa ta mutunta tsarin karɓa-karɓa a zaben shugaban ƙasar da ke tafe a 2027.
Sakataren APC na kasa ya ce ba gaskiya kan cewa Bola Tinubu zai sauke Ganduje daga shugabancin APC yayin da za a yi taron NEC a Abuja ranar Laraba.
An shirya gudanar da NEC na APC yau a Abuja. Ganduje ne ke jagoranta, yayin da ake sa ran Tinubu zai yi jawabi kan ci gaban jam’iyya da shirin mulkinsa.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Jam'iyyar NNPP ta tabo batun dakatarwar da aka yi wa sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Kawu Sumaila da wasu 'yan majalisar wakilai guda uku a Kano.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya bayyana cewa tsohon shugaban Najeriya a lokacin soja ya na daga cikin wadanda Bola Tinubu ke mutunta wa a siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari