Siyasar Najeriya
Matasan jam'iyyar LP sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da a gaggauta dakatar da Sanata Neda Imasuen kan yadda ya tafiyar da batun Sanata Natasha Akpoti.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.
Tsohon mamba a kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam'iyyar APC, Salihu Lukman, ya nuna cewa komawar Nasir El-Rufai zuwa jam'iyyar SDP na iya kawo cikas.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Chukwuemeka Cyril Ohanaemere ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027 mai zuwa.
Wata ƙungiyar matasa a Arewacin Najeriya mai suna 'Young Nigerian Voices' ta bukaci tsohon minista, Hon. Emeka Nwajiuba ya tsaya takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027.
‘Yan bindiga sun kashe ɗan takarar APC, Oluwatosin Onamade, a Legas. Bayan harsashi ya gagara shigarsa, sun sassare shi da adda a kai da fuska har ya mutu.
Tsohon ministan wasanni, Barista Solomon Dalung ya yi barka da shigar EL-Rufa'i zuwa SDP. Dalung ya ce SDP ce za ta gina kasa mai kyau a fadin Najeriya.
Mai taimakawa gwamnan jihar Delta, Kelvin Ogboru ya ce APC za ta sha kaye a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya ce APC kamar katanga ce da za ta rushe.
Awanni bayan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bar APC, tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi ya musanta labarin da ake yadawa cewa ya bar jam'iyyar
Siyasar Najeriya
Samu kari