Siyasar Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya harzuka 'yan adawa da ya ce yana murnar ganinsu a wargaje. Atiku Abubakar, Peter Obi, jam'iyyun PDP, SDP da ADC sun yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun yi kaffa kaffa da masu gudanar da zanga-zanga, yayin da ake bikin ranar dimokuraɗiyya a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan fargabar da 'yan adawa suke da ita kan shirin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya ce ba amza a yi haka ba.
Shugaba Tinubu ya karrama jaruman dimokuraɗiyya da lambobin yabo daban-daban a Ranar Dimokuraɗiyya ta 2025, inda ya jinjinawa gudummawarsu da ci gaban Najeriya.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi jawabin ranar dimokuradiyya a majalisar tarayya. Ya ce ba shi da niyyar mayar da Najeriya karkashin jam'iyya daya a siyasance.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsarin Najeriya ta yi tanadin jami'an tsaro a majalisa, yayin da ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karasa can.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Bode George ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya yafewa gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara.
Gwamnatin Bola Tinubu ta rasa wasu manyan jami'ai a shekara biyu da hawa mulkin Najeriya. Ajuri Ngelale, Hakeem Baba Ahmed da Aliyu Audu sun yi murabus.
Siyasar Najeriya
Samu kari