Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sanar da sauya shekarsa daga APC zuwa SDP. El-Rufai ya fadi dalilan barin jam'iyyar da ya sa hannu aka kafa ta.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC zuwa SDP. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyinsu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya sha alwashin hada kan 'yan adawa domin ruguza APC a Najeriya. tsohon gwamnan ya ce zai hada kan 'yan adawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya sauya sheka daga APC zuwa SDP. Wasu na hannun damansa sun ce dama akwai alamar hakan kuma ba sa mamaki.
Rahotanni na nuni da cewa Nasir El-Rufai ya bar APC kuma zai shiga SDP, yayin da majiyoyi da dama ke tabbatar da wannan matakin. Dansa Bashir ya ba da alama.
Jam'iyyar adawa a jihar Ribas watau APC ta ba Gwamna Siminalayi Fubara awanki 48 ya yi murabus daga muƙaminsa ko kuma Majalisar dokoki ta tsige shi.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana matsayarsa kan tazarcen Gwamna Uba Sani a zaben 2027. Ya ce zai goya masa baya ya ci gaba da mulki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa yana shirin barin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari