Shugaban Sojojin Najeriya
Sojojin kasar nan sun yi babban kamen miyagun 'yan ta'adda.. Hedkwatar tsaron ta tabbatar da cafke wasu manyan 'yan ta'adda a Arewa. DHQ ta fitar da sunayen miyagun.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da jigilar makamai a jihar makamai. Sojojin sun kwato alburusai masu yawa.
Jami'an rusau a babban birnin tarayya Abuja sun gamu da sojoji.An yi zargin ma'aikatan Wike na shirin rushe ginin babban soja a lokacin da jami'an su ka isa wajen.
Dakarun sojoji na rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai a sansaninsu.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci a saki shugaban Miyetti Allah, Beloo Badejo da gaggawa. Majalisar ta bukaci Hafsun tsaro ya gurfana a gabanta.
Hafsan sojojin kasa (COAS), Laftanar Janar Olufemi Olatunbosun Oluyede, ya bayyana cewa sojoji na zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Babban hafsan tsaron ƙasa, CDS Janar Chirstopher Musa ya ba da umarnin yin bincike don gano gaskiya kan zargin mutuwar shugabannin Okuama a hannun sojoji.
Rundunar tsaron Najeriya ta karyata jita jitar cewa sojojin Faransa sun shigo Maiduguri na jihar Borno domin kafa sansanin soji. Sojojin sun ce labarin karya ne.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari