Shugaban Sojojin Najeriya
Hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce dakarun soji sun maida hankali wajen tabbatar da tsaron kasa ta hanyar murkushe miyagu.
Rundunar tsaron Najeriya ta cigaba da da hada kai da sojojin Najar wajen yaki da 'yan ta'adda duk da sabanin siyasa da aka samu tsakanin Tchiani da Tinubu.
Sojojin Najeriya sun yi kofar rago ga Bello Turji yayin da suka kashe manyan na hannun damansa suka kama masu taimaka masa a Sokoto, Zamfara da Kebbi.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce ba za ta amince a tuhumi hukumomin tsaro, musamman sojoji domin tabbatar da gaskiyar hare-haren a kan fararen hula.
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar hukumar tsaro ta DIA na ci gaba da tsare shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo bisa zargin ta'addanci.
Sojojin Najeriya sun kashe wasu manya manyan shugabannin ‘yan bindiga da suka hada da Halilu Sububu a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2024.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ), ta bayyana adadin 'yan ta'addan da dakarun sojoji suka hallaka a shekarar 2024. Ta ce an kashe shugabannin 'yan ta'adda 1,000.
DHQ ta ce Bello Turji, shugaban 'yan ta’adda, yana cikin halaka. Sojoji sun kashe fiye da shugabannin 'yan ta’adda 1,000 a 2024, a cewar hedikwatar tsaron.
Kungiyar ACT ta bukaci gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta gaggauta yin bincike a kan dalilan jam'an tsaro na kai hare-hare kan fararen hula a sassan Arewa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari