
Shehu Sani







Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa kwanan nan 'yan Najeriya za su fara rokon a barsu a talaucinsu yadda aka gansu, ya ce gwamnatin da ta shude ma haka ta ce.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya gargaɗi sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike da ya bi a hankali don gudun kar ya jefa.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sanu, ya yi magana kan raɗe-raɗin cewa, jam'iyyun adawa na shirin haɗewa waje ɗaya kafin zuwan zaɓe na gaba.

Ana shirin nada sababbin Ministoci, Nasir El-Rufai ya yi maganar farko a Twitter. Kusan dai za a iya cewa Nasir El-Rufai ya na shagube ne ga duk wanda ya tsargu

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ne aka fi sace kuɗaɗen Najeriya da ke.

Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya soki zabar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle da Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yi a matsayin ministan tsaro.

Sanata Shehu Sani ya yabawa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan hana karin kudin makarantun firamare da sakandare masu zaman kansu, ya ce abin a yaba ne.

Sanata Shehu Sani ya ce babban bankin Najeriya ne cibiyar gwamnati da ta fi kowacce aikata barna a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bayyana wasu dalilai kwarara guda biyar da ke jawo juyin mulki a Nahiyar Afirka ta Yamma, daga cikinsu akwai matsalar tsaro
Shehu Sani
Samu kari