Shehu Sani
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da fitowar da wasu dattawan mata suka yi a titi babu kaya da sunan zanga-zanga kan tsadar rayuwar da ake ciki.
Sanata Shehu Sani ya nuna damuwa kan rashin samun wutar lantarki sosai yayin da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana yunkurinta na cire tallafin lantarki.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi martani kan sabon mukamin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya samu a nahiyar Afirika.
Shehu Sani ya caccaki sarakunan Arewa kan kokawa da suka yi game da wahalar da ake sha a karkashin gwamnatin Tinubu, yana mai cewa sun yi gum a lokacin Buhari.
Sanatan Shehu Sani ya bai wa mata shawara don kare mazajensu daga mutuwa a kallon kwallo yayin da ake dakon wasan karshe a ranar Lahadi 11 ga watan Faburairu.
Shehu Sani ya ce bai kamata a fara sukar gwamnatin Tinubu ba daga yanzu duba da yadda gwamnatin Buhari ta kasance a shekarun baya da suka wuce na shi.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisa mai wakiltan Kaduna ya bayyana hanyoyi hudu da za a bi don magance kallubalen tsaro a Najeriya musamman jihohin arewa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya bayar da shawara kan hanya mafi kyau da A a bi domin magance matsalar cin hanci da rashawa da ta addabi Najeriya.
Tsohon dan majalisa, Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda aka yi garkuwa da wani shugaban makaranta a Koriga dake jihar Kaduna tare da kashe shi, ya bar mata 3.
Shehu Sani
Samu kari