Sabon Farashin Man Fetur
Rahotanni sun nuna cew ana samu ragi a kan farashin man fetur yayin da Naira ke ƙara daraja a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kuɗi a Najeriya kwanan nan.
Hukumar bada lamuni ta duniya (IMF) ta yi hasashen saukar farashin kaya a Najeriya. Hasashen ya nuna cewa nan da shekarar 2025 ake sa ran saukar farashin
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da rage farashin man dizal a kasuwa. A yanzu matatar za ta rika sayar da man dizal a kan farashin N1000 maimakon N1200.
Shugaban kamfanin Rainoil, Gabriel Ogbechie, ya yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dawo biyan tallafin man fetur.
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ƴan Najeriya da yawa ba su san cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur ba.
Kamfanin iskar gas na NIPCO ya sanar da kammala wasu sabbin gidajen mai guda hudu a Legas domin fara sayar da gas din CNG ga masu ababen hawa kan farashi mai rahusa.
Wani faifan bidiyo da aka sanya a manhajar X, ya nuna Shugaba Bola Tinubu yana alkawarin rage farashin man fetur. An gudanar da bincike kan sahihancinsa.
Idan aka yi rashin sa'a, man kasar nan za su iya yin kwantai a kasuwar duniya. Najeriya na shan wahalar samun kudi a kasuwar duniya. Kasashe sun rage sayen mai.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari