
Sabon Farashin Man Fetur







Shugaba Tinubu ya sha alwashin rage biyan basuka da kudaden shiga kamar yadda gwamnatin baya ta ke yi, ya ce wannan tsari ya na hallaka tattalin arzikin kasa.

Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.

Najeriya ta rasa matakin farko yayin da Libya da Angola su ka zama na farko da na biyu a jere bayan kasar ta samu tasgaro wurin samar da mai a Afirka.

Kwanakin baya aka yi alkawarin Najeriya za ta fara tace mai a cikin gida. Watan Agusta ta wuce, kamfanin Dangote bai fara tace danyen mai a Najeriya ba.

A dalilin tashin da litar man fetur ta yi, Gwamnatin jihar Edo ta samar da motoci domin hawa kyauta. Za a shafe tsawon makonni ana cin moriyar tsarin.

Kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya bayyana asarar maƙudan kuɗaɗen da ƙasar nan ta tafka a dalilin satar man fetur da manyan ɓarayi ake yi a ƙasar nan.

Kwamitin majalisar wakilai mai bincike kan satar man fetur ya bayyana cewa ya shirya fallasa sunayen masu satar man fetur a Najeriya, don magance matsalar.

Gwamnati ta lashe amanta domin gudun karin tashin farashin fetur. Idan aka bar farashi a hannun ‘yan kasuwa, sai an koma saida litar fetur a kan akalla N818.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi masu shirya kawo tarnaki a tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Tinubu, ya ce ba za a dawo da tallafin mai ba.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari