Sabon Farashin Man Fetur
Ministan ayyuka kuma tsohon gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya faɗi abubuwan da suka jawo ƙarancin abinci a Najeriya, ya ce babu laifin shugaba Tinibu.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta rubuta wasika zuwa ga gwamnatin tarayya, inda ta bukace ta da ta aiwatar da yarjeniyoyin da suka cimmawa a baya.
Yayin da ake cigaba da saida da fetur a kan 700, amma asali farashin fetur ya rufe N1, 000. Matakai biyu da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka suka jawo wannan.
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen da aka fi samun ƙan fetur a arha duk da cire tallafin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi a watan Mayu.
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya, Mele Kyari ya tabbatar wa ƴan ƙasar cewa nan da shekaru 10 za a daina wahalar fetur. Ya bayyana hakan a Abuja.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana adadin man fetur din da ake sacewa a Najeriya. Obasanjo ya ce satar ta durkusar da tattalin arzikin kasar nan.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
Bola Tinubu ya bukaci al’umma su cire rai da zancen maido tsare-tsaren da aka saba da su. Janye tsarin tallafin fetur da karya Naira ne suka jefa mutane a wahala.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari