Sabon Farashin Man Fetur
Jigon APC a Kebbi, Aminullah Mustapha, ya soki alkawarin Atiku na dawo da tallafin man fetur, yana zargin tsohon tsarin da almundahana da kuɗaɗen gwamnati.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar APC mai mulki ta caccaki alkawarin da Atiku Abubakar na yi ya yan Najeriya na cewa zai dawo da tallafin man fetur.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya yi magana kan muhawarar tallafin man fetur, inda ya ce 'yan Najeriya za su so tallafi idan tattalin arzikin ƙasa zai iya ɗaukar nauyinsa.
Matatar Dangote ta kara farashin fetur zuwa N1,185 yayin da farashin danyen mai na Brent ya haura dala 93 kan ganga saboda rikicin Amurka da Iran.
Shugaba Tinubu ya caccaki Atiku kan alƙawarin dawo da tallafin man fetur, yana cewa hakan alama ce ta rashin fahimtar shugabanci da tattalin arziki.
Atiku Abubakar, ya bayyana sabon tsarin tallafin mai wanda yake goyon baya. Wannan sabon tsari yana nufin rage radadin matsalolin tattalin arziki.
Yaƙin Iran da Amurka ya ƙara wa Alhaji Aliko Dangote sama da dala biliyan 5, yayin da matatar mansa ta samu karuwar buƙata a Afirka da kasuwannin duniya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya ci zaben shugaban kasa na 2027.
Gwamnatin tarayya ta ce sayar da fetur kan N200 a karkashin tallafi zai hana matatar Aliko Dangote aiki tare da jefa Najeriya cikin karancin mai.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari