Sabon Farashin Man Fetur
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na birnin Legas. Tashin farashin man fetur din dai na da nasaba da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Matatar Dangote ta yi magana kan matsalar da ake fuskanta dangane da samar da isashshen man fetur a duniya ta bayyana kokarin da za ta don kaucewa hakan a Najeriya.
Wani rahoto da Bloomberg ta fitar ya nuna cewa kasashen Afirka uku za su samu karin kudin shiga sakamakon yakin da ya barke tsakanin Amurka da Iran.
Rahotanni daga Abuja da Legas sun nuna cewa farashin litar man fetur ya tashi sakamakon canzawar farashin gangar mai a kasuwannin duniya saboda yakin Iran da Amurka
Matatar man Dangote ta kara farashin man fetur. Karin ya shafi farashin da matatar take sayarwa ga 'yan kasuwa. Hakan na zuwa ne yayin da ake yakin Amurka da Iran.
A labarin nan, za a ji cewa masana da masu ruwa da tsaki a bangaren man fetur sun bayyana damuwa a kan yadda yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai shafi Najeriya.
Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
A labarin nan, za a ji gidajen man da matatar Dangote ta amince ta yi kasuwanci da su, inda za su rika daukar man fetur a kan N774 a kan kowace lita.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari