Sabon Farashin Man Fetur
Dakarun IRGC na kasar Iran sun sanar da sake rufe mashigar Hormuz bayan takaddama da Amurka. Hakan ya sa an kawar da hasashen raguwar farashin fetur a Najeriya.
Kasar Amurka ta fitar da danyen mai adadin mai yawa da ba a taba gani ba tun yakin duniya na biyu saboda yakin da ta yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Cibiyar kididdiga ta kasa, NBS ta sanar da cewa farashin kayan abinci ya tashi da kashi 15.38 a watan Maris na 2026. Tashin farashin ya shafi Gombe, Zamfara, Taraba.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Miliyoyin yan Najeriya da ke fatan samun sauki idan sulhun Amurka da Iran ya tabbata sun samu koma baya, ana hasashen fetur zai iya iara tsada fiye da baya.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Matatar mai ta Dangote ya ƙara farashin fetur zuwa ₦1,275 da dizil zuwa ₦1,950 sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya a yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 yau.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari