
Kungiyar Manoman Shinkafa







Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.

Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.

A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.

Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.

An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.

Gwamnatin jihar Sokoto ta shirya kaddamar da shirin sayar da shinkafa da sauran kayan abinci bisa farashi mai rahusa. Za a siyar da kayayyaki a mazabun jihar.

Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta bayyana yadda wasu miyagun mutane su ka kai wa Fulani makiyaya farmaki a Filato tare da ankashe mutum biyu da harbe shanu.

Gwamnatin Bola Tinubu ta fara sayar da buhun shinkafa a kan N40,000 a jihar Ogun. Za a cigaba da sayar da buhun shinkafar ne dukkan jihohin Najeriya.

A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta kai buhunhunan shinkafa Katsina domin rabawa daga talakawan jihar da ke mazabu sama da 6,000.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari