![Tinubu ya cika alkawari, buhunan shinkafa sun fara isa, Kano da Jihohi 21 na jiran tsammani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5fe21d63a9eef10e.jpeg?v=1)
Kungiyar Manoman Shinkafa
![Tinubu ya cika alkawari, buhunan shinkafa sun fara isa, Kano da Jihohi 21 na jiran tsammani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5fe21d63a9eef10e.jpeg?v=1)
!["Za mu hukunta duk wanda ya karkatar da tallafin manoma," Abba Gida Gida ya dauki zafi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b91affc9f734cb71.jpeg?v=1)
!["Raba mudun shinkafa ba zai magance yunwa ba" Kungiyoyi sun kawowa Tinubu mafita](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1e621d6f7a122a51.jpeg?v=1)
![Ana shirin zanga zanga, gwamnati ta dauki matakin gaggawa domin samar da abinci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/56c26536b075acdf.jpeg?v=1)
!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
!["Sai an bi a hankali": 'Yan kasuwa sun yi murna da janye harajin shigo da abinci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f2a79c9c4dd3cefa.jpeg?v=1)
![Gwamnati ta janye harajin shigo da kayan abinci daga ketare domin kawo saukin rayuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/519056b011b84299.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta amince da shigo da wasu muhimman kayan abinci ba tare da biyan kuɗin haraji ba, kamar yadda Ministan noma, Abubakar Khadi ya sanar a Abuja.
![Gwamnati ta yiwa wasu 'yan Najeriya gata, an dakatar da karbar haraji daga garesu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f20213515e2d1e02.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da karbar haraji daga wasu 'yan Najeriya ciki har da manoma da masu kananan sana'a domin taimaka masu wajen gudanar da ayyuka.
![Rikicin manoma da makiyaya ya jawo an kashe mutane da dama a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fbee989a7bcfa42a.jpeg?v=1)
Rikicin manoma da makiyaya a jihar Jigawa ya yi jawo asarar rayukan mutane uku a yankin gandun dajin Baranda da ke karamar hukumar Kiyawa, har an ceto wasu.
![Hukumar kwastam ta dakile yunkurin shigo da fetur da abinci daga makwabtan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe73f33dd179d8dd.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar hana fasakwauri ta bayyana dakile yunkurin shigo da buhunhunan shinkafa 'yar waje akalla 6,467 ta iyakar Seme wanda ya kai tirela 10.
![Bankin CBN ya bayyana abin da ke kawo masa ciwon kai da manoman jihar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/53d50e729ab98990.jpeg?v=1)
Babban bankin kasa CBN ya bukaci bankunan kasuwanci a jihar Kano da su shiga cikin tsarin nan na bada bashin noma domin bunkasa fannin noma a kasar nan.
![Farashin shinkafa ya fara sauka bayan azumi a kasuwannin Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b5ab65dd0f16964e.jpeg?v=1)
An fara samun saukar farashin shinkafa a kasuwannin Arewa cikin sati nan. 'Yan kasuwa da manoma sun jingina saukin da wadatar shinkafar nomar rani da saukar dala
!['Yan bindiga sun kashe manoma da dama, sun tafka mummunar ɓarna ana azumi a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/df80c991cece4c90.jpeg?v=1)
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin manoma biyu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Opini a karamar hukumar Otukpo ta jihar Benuwai, sun bar wasu a kwance.
![Murna ta ɓarke yayin da gwamnan APC ya fara siyar da shinkafa kan farashi mai rahusa ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d53a9b6b964858f2.jpeg?v=1)
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya ce gwamnatinsa za ta siyo shinkafa ta siyarwa al'ummar jihar kan farashi mai rahusa, tsofaffi da faƙirai kuma za a basu kyauta.
![Dakarun noma: Gwamnati ta dauki mataki 1 na tsare manoma daga farmakin 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/663722841e06caef.jpeg?v=1)
Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da rabawa manoma takin zamani tare da kuma kaddamar da dakarun gona don yaƙi da 'yan ta'adda da ke farmakar manoma.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari