Kungiyar Manoman Shinkafa
Manoman shinkafa 3,500 na shirin barin noma bayan asarar Naira biliyan N93; rahoton NAPM na 2026 ya nuna yadda shinkafar waje ta durƙusar da manoman Najeriya.
Wani kwamiti da ke samun goyon bayan gwamnatin tarayya ya ba da shawarar a dakatar da shigo da shinkafa saboda ta yi yawa a lasa kuma farashi ya sauka.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo ya kai ziyara gidan Kwankwaso, alamar da ake ganin tana nuna ba zai bi Gwamna Abba zuwa APC.
Manoma a jihohin Taraba da Gombe sun koka kan matsalalolin da suka fuskanta a bana. Sun koka kan karyewar farashi da rikicin makiyaya masu shiga gonaki.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya taimaka wa magidanta 18,000 a karamar hukumar Dikwa sakamakon jarabawarda suka fuskanta a bana.
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
Rahoton SBM Intelligence ya nuna sauyin yanayi da rashin tsaro sun lalata noma a Najeriya, inda ambaliya da zaizayar ƙasa suka shafi miliyoyin mutane da gonaki.
Abdul Samad Rabiu ya ce rage haraji daga gwamnati ya taimaka wajen rage farashin abinci, inda shinkafa ta faɗo daga N110,000 zuwa N60,000 a kasuwanni.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari