Kungiyar Manoman Shinkafa
Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Manoman shinkafa 3,500 na shirin barin noma bayan asarar Naira biliyan N93; rahoton NAPM na 2026 ya nuna yadda shinkafar waje ta durƙusar da manoman Najeriya.
Wani kwamiti da ke samun goyon bayan gwamnatin tarayya ya ba da shawarar a dakatar da shigo da shinkafa saboda ta yi yawa a lasa kuma farashi ya sauka.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo ya kai ziyara gidan Kwankwaso, alamar da ake ganin tana nuna ba zai bi Gwamna Abba zuwa APC.
Manoma a jihohin Taraba da Gombe sun koka kan matsalalolin da suka fuskanta a bana. Sun koka kan karyewar farashi da rikicin makiyaya masu shiga gonaki.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya taimaka wa magidanta 18,000 a karamar hukumar Dikwa sakamakon jarabawarda suka fuskanta a bana.
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari