Kungiyar Manoman Shinkafa
Kwamitin majalisar dattawa kan aikin noma ya ce ana shigo da shinkafa a kalla metric tan miliyan biyu ta sumogal a kowacce shekara a kasar nan duk da nomanta.
Gwamna Oluwarotimi Akeredolu na jihar Ondo ya shawarci Shugaba Muhammadu Buhari kada ya janye dokar da ya saka na haramta shigo da shinkafa daga kasashen ketare
Babban Bankin Najeriya ya bayyana mafita ga tsadar abinci da ake fuskanta a Najeriya. Ta ce ta shirya yadda za ta karya farashin shinkafa a kasar don kowa.
Kungiyar manoma shinkafa sun ce a yanzu haka shinkafa ta wadata a Najeriya. Ta zama araha saboda za a iya fara kai wa kasashen waje saboda yawan ta a kasar.
Hukumar kwastam ta bayyana cewa sabbin dabarun da miyagun masu safarar kaya da fasa kauri suke amfani dasu wajen shigo da shinkafa shi ne yasa ake ganin haramtattun kayayyaki a cikin kasa.
Gwmanatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta shigar da karar kimanin manoma dubu 70 a jahar Kebbi da suka gagara biyan bashin tallafin kudin noma da gwamnatin ta basu wanda ya kai naira biliyan 17.
A bana kawai Gwamnatin Buhari za ta sa mutum miliyan 100 su yi bankwana da talauci inji Mai girma Ministar kudin Najeriya Zainab Ahmed Shamsuna.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa Nanono da ministan al'adu da yada labarai, Lai Mohammed, sun jagoranci masu ruwa da tsaki da kuma rundunar 'yan jaridu don duba kamfanonin gyaran shinkafa da ke Kura.
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce albarkar da aka samu a fannin noma shinkafa a wannan daminar zai taimaka wajen daidaita farashin shinkafa a kasuwannin Najeriya.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari