Kungiyar Manoman Shinkafa
Gwamnatin Kano ta yi baki 2 kan shinkafar Tinubu. An kama shinakafa buhu 16,800 da ake sauyawa buhu. Amma daga baya, gwamnati ta ce akwai mai ita.
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.
An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta shirya kaddamar da shirin sayar da shinkafa da sauran kayan abinci bisa farashi mai rahusa. Za a siyar da kayayyaki a mazabun jihar.
Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta bayyana yadda wasu miyagun mutane su ka kai wa Fulani makiyaya farmaki a Filato tare da ankashe mutum biyu da harbe shanu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara sayar da buhun shinkafa a kan N40,000 a jihar Ogun. Za a cigaba da sayar da buhun shinkafar ne dukkan jihohin Najeriya.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari