Kungiyar Manoman Shinkafa
Jihar Jigawa da ke fama da matsanancin rikicin manoma da makiyaya ta fara kokarin hada kan bangarorin biyu domin tabbatar da an daina zubar da jinin jama'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai shiri da aka yi domin tabbatar da cewa 'yan kasar nan sun samu sauki a farashin abinci a kasuwannin kasar.
Gwamnatin Tarayya ta fara sayar da shinkafa ga ma’aikata a Sokoto kan rangwamen ₦40,000, tare da tsarin “mutum daya, buhu daya” don hana taskancewa.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Wasu daga cikin kungiyoyin daliban Najeriya sun yi watsi da shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya raba masu shinkafa, sun bukaci a magance matsalolin Najeriya.
Najeriya ta karbi tan 32,000 na shinkafa daga kasar Thailand a yunkurin gwamnati na cika alkawarin da ta dauka na kawo karshen hauhawar farashin abinci.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bada tabbacin cewa za ta tallafawa mutanen da iftila'in mummunar gobara ya shafa a kasuwar Karar 'Yan Nika da ke jihar.
Gwamnatin Kano ta yi baki 2 kan shinkafar Tinubu. An kama shinakafa buhu 16,800 da ake sauyawa buhu. Amma daga baya, gwamnati ta ce akwai mai ita.
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari