Rikicin addini
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Sakatare Janar na Vatican, Pietro Parolin, ya ce rikice-rikicen tsaro a Najeriya ba na addini ba ne, amma suna da tushe na zamantakewa da ake samu.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta zargi shugabannin Kiristoci da amfani da Amurka wajen matsa wa gwamnati lamba domin nuna wariya ga Musulmai a Najeriya.
Malaman Musulunci sun gudanar da taro a Kaduna inda suka karyata zargin da wasu ‘yan siyasa na kasashen waje ke yi na “kisan gillar Kiristoci” a Najeriya.
Rahoto ya tabbatar da cewa an yi zama tsakanin Sheikh Lawan Triumph da wakilai daga kwamitin Shura, jihar Kano. Malamin ya ce kofarsa a bude take don karbar gyara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi zama da malamin Musulunci Sheikh Abubakar Lawan Triumph a kan wa'azin da ya yi ya jawo rudani kan Annabi SAW.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa yana da shejsra 10 a duniya aka kashe mahaifinsa lokacin wani rikicin addini a jihar Kaduna a 1992.
An kona gidaje 15 bayan da rikici ya barke tsakanin kabilun Tiv da Jukun a jihar Taraba. An jikkata mutum daya da harbin bindiga. An kona kayan abinci.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce jiharsa ta fuskanci saukin rikicin kabilanci da na addini a cikin shekaru biyu da suka wuce saboda masu rike da sarautun gargajiya.
Rikicin addini
Samu kari