Rikicin addini
Musulman Inyamurai sun bada labarin yadda ake wulakantasu a Kudu maso gabas. Kiristoci su ne akasarin masu rayuwa a jihohin yankin Kudu maso gabashin Najeriya.
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC ta ce dole a dauki matakin bai daya don kare Alkur'ani da dakile faruwar hakan, sun yi kira da kafa dokokin kasa akan hakan.
Wani sabon mummunan rikicin ƙabilanci ya sake ɓarkewa a jihar Taraba, inda rayukan mutum 50 suka salwanta. Rikcin ya barke ne a tsakanin Karimjos da Wurkuns.
Jiya Usman Buda ya kwana a barzahu saboda zarginsa da cin mutuncin Annabi Muhammad (SAW). Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin hakan ya nuna jahilcin mutane
An ji dalilin da tsohon gwamnan kaduna Nasiru El-Rufai yake fada da tsohon kakakin majalisa ta jihar kaduna Hon. Yusuf Ibrahim Zailani, maganar wata doka ce.
Sarkin Kano ya ba Bola Tinubu shawarar yadda za a kawo karshen rigimar addini, ya bayyana haka ne da yake magana da yawun Hakimin Nasarawa, Babba Dan-Agundi.
Ana shirin mika mulki, CAN ta bukaci alfarma a wajen Bola Tinubu, Shugaban kungiyar CAN ya na so Bola Ahmed Tinubu ya yi adalci idan ya zama shugaban kasa.
A halin yanzu ana ta fada tsakanin wasu Hausawa da Gwarawan da suke rayuwa a Abuja. Majiyoyi sun nuna a ranar Asabar rigimar ta fara, har zuwa yanzu ana yi.
Gwamnatin Bauchi ta dage makabala da aka shirya yi tsakanin wasu malamai da Sheikh Idris Abdulaziz, an shirya mukabalan ne kan wasu kalamai daya furta kan Manzo
Rikicin addini
Samu kari