Rikicin addini
Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.
Majalisar kolin harkokin addinin Musulunci karkashin jagorancin sarkin Musulmi ta bukaci dakatar da kafa masarautar Sayawa a garin Tafawa Balewa zuwa Bogoro
Zakaran da Allah ya nufa da cara! Fafaroma Francis ya tsallake shiryayyen harin hallaka shi. Ya fadi kokarin da 'yan sandan Iraqi su ka yi a ziyarar da ya kai kasar.
Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya zargi gwamna Bala Mohammed da sake tabo shi. Sheikh Dutsen Tanshi ya maidawa Gwamnan Bauchi martani kan karbe filin Sallar Idi.
A wannan labarin kakakin majalisar wakilai, Hon.Tajuddeen Abbas ya bayyana cewa karuwar sauyin yanayi ya kara jawo rikicin manoma da makiyaya a kasar nan.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kafa kwamitin mutum 11 karkashin Farfesa Usman Muhammad omin binciken dalilin samun sabani tsakanin Yarbawa da ke zaune a Kano.
An samu rikici tsakanin makiyaya da.manoma a jihar Adamawa da ke Arewacin Najeriya. Barakar ta afku a kauyuka hudu a karamar hukumar Demsa tare da kashe rai uku.
Gamayyar malaman Musulunci a Ogbomoso da ke jihar Oyo sun kalubalanci Sheikh Taliat Yunus kan bijirewa umarnin Oba Afolabi Ghandi da ke sarautar garin.
Kungiyar CAN ta yi martani bayan wani Fasto a jihar Oyo ya ci zarafin wani Musulmi da matansa biyu saboda yanka rago kusa da cocinsa a ranar sallah.
Rikicin addini
Samu kari