![Malaman Musulunci sun yi hannun riga da limami kan bijirewa basarake, sun ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0b72f2e12840594e.jpeg?v=1)
Rikicin addini
![Malaman Musulunci sun yi hannun riga da limami kan bijirewa basarake, sun ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0b72f2e12840594e.jpeg?v=1)
![CAN ta roki Musulmai bayan Fasto ya farmaki Musulmi kan yanka ragon layya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dedc4cb075cfbacb.jpeg?v=1)
![Yadda aka kashe matashi yana ƙoƙarin tallata sabon addini a Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
![An shirin zaben gwamna, jigon PDP ya yi maƙarƙashiya, jam'iyya ta kore shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f7a7c36f7391464b.jpeg?v=1)
!['Dambarwar sarauta: 'Babu mai tirsasa mu,' Mataimakin gwamnan Kano ya yi martani](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d61d92a60bcc8a4d.jpeg?v=1)
![Masu sayar da shanu sun koka kan korarsu daga kasuwa a jihar Filato](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d911383ee1befb4f.jpeg?v=1)
![Ana tsoron rikici kan tukunyar miya ya jawo asarar rayuka a birnin Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a06bbe085624481.jpeg?v=1)
Rikici ya kaure tsakanin wasu masu baban bola da mutanen unguwar Byazhin da ke kauyen Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja.
![Fadan daba: fusatattun matasa sun cinnawa kasuwa wuta a Lagos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75b781946f5e6035.jpeg?v=1)
Rikicin daba a jihar Lagos ya jefa jama'a cikin fargaba bayan sun tasamma kona wata kasuwa. Har yanu jami'antsaro ba su iya kwabtar da tarzomar ba.
!["Shi ke haukata 'yan kasa", Malamin addini a Kaduna ya ja kunnen Tinubu kan halin kunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/725c716793465b84.jpeg?v=1)
Fitaccen Fasto a jihar Kaduna, Rabaran Matthew Ndagoso ya bayyana illar rashin tsaro da tsadar rayuwa ga ƙwaƙwalwar 'yan Najeriya, ya ba Bola Tinubu shawara.
![Akpabio ya yi buda baki da sanatoci Musulmi, ya roki hadin kai tsakaninsu da Kirista](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fc3b1b0c379a878.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ba sanatoci Musulmi tabbacin cewa bambancin addini ba zai raba kawunansu ba. Ya nemi hadin kan sanatoci.
![Filato: An shiga tashin hankali bayan sabon rikici ya barke, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
An samu asarar rayuka a sabon rikicin da ya barke tsakanin wasu fusatattun matasa a jihar Filato. An kona gidaje da rumbunan hatsi masu dumbin yawa.
![Rayuka da dama sun salwanta yayin da aka samu barkewar rikici, bidiyo ya fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f80b5285e17bdf9b.jpeg?v=1)
An samu barkewar wani rikici a jihar Legas wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane da dama a yankin Ibeshe na jihar. 'Yan sanda sun shiga lamarin.
![‘Dan takaran APC ya fallasa komai, ‘yan siyasa na amfani da addini domin mulkin Filato](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3d4ddde9524960dd.jpeg?v=1)
Nentawe Yilwatda ya fadi yadda ake ci da addini, a yaudari mutane lokacin zabe a Jihar Filato. Duk ‘dan siyasar da aka likawa tambarin ‘dan takaran musulmai ya fadi.
![Gwamna ya dawo zai dauko Musulmai bayan nada kiristoci zalla a kwamitin tsaro a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f206ea03038c0ff.jpeg?v=1)
Jama’a sun yi ca a kan Gwamnan Filato saboda nunawa musulmai wariya. Bayanai sun fito daga ofishin Sakataren gwamnatin jihar Filato, Arc. Samuel N. Jatau.
![Mangu: An kashe bayin Allah 91 yayin da wasu 158 suka ji raunuka a rikicin da ya ɓarke a jihar arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
Shugaban matasan Mwaghavul na ƙasa, Kwamared Sunday Ɗankaka, ya faɗi asarar rayuka da jinanen da aka yi a rikicin da ya faru a karamar hukumar Mangu, Filato.
Rikicin addini
Samu kari