Rikicin addini
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sanya dokar hana fita a wasu kauyuka biyu na jihar. Gwamnan ya sanya dokar ne biyo bayan barkewar rikici.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Femi Adesina ya yi kaca-kaca da wasu fastoci a littafin da ya rubuta game da mulkin Muhammadu Buhari. A karshe gwamnatin Muhammadu Buhari ta kunyata malaman karya.
Paul Agomoh wani dan Najeriya wanda ya yi aiki da marigayi TB Joshua na cocon SCOAN, ya bayyana umarnin da ake ba masu daukar hoto wajen nadar mu'ujiza.
An bayyana yadda gwamnan jihar Zamfara ya warware wata matsalar da ta shafe shekaru 8 a kasa a jiharsa, inda ya gina sabon masallaci ga wani tsagin.
Gwamnatin jihar Katsina ta hada kai da Hisbah wajen tabbatar da an hana bara a fadin titunan jihar. Hisbah ta bayyana yadda za ta yi hakan cikin sauki a yanzun nan.
A karshe, Gwamna Dauda Lawal ya shiga tsakani bayan rikicin masallacin da ya jawo shafe shekaru bakwai a rufe kan rikicin akida a garin Moriki a jihar Zamfara.
Rikicin addini
Samu kari