Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin jiga-jiganta a jihar Kebbi. Sanata Isa Galaudu wanda ya yi takarar gwamna ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Jam'iyyar ADC ta nuna rashin jin dadin ta kan matakin da gwamnonin PDP suka sauka na yin taron siyasa a jihar Zamfara. Ta ce hakan rashin tausayi ne.
Gwamnonin jam'iyyar PDP mai adawa Najeriya sun cimma matsaya kan babban taron da za a yi na kasa. Sun gargadi masu son kawo cikas ga babban taron.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Abia, Ude Chukwu ya gabbatar da shiga jam'iyyar LP mai mulkin jihar a hukumance, ya yaba da salon mulkin gwamna Alex Otti.
A labarin nan, za a ji yadda bayanai dinka fara fito wa bayan gwamnonin adawa na PDP sun zauna domin tattauna makomar jam'iyyarsu gabanin zaben 2027 da ke tafe.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027 da babban taron PDP da ke tafe, gwamnonin jam'iyyar sun shirya taro na musamman a jihar Zamfara ranar Asabar.
Gwamna Seyi Makinde ya ce PDP tana nan daram da karfinta, kuma ta kara haɗa kan 'ya'yanta a Legas domin ƙarfafa dimokuraɗiyya da karbo mulki a zaben 2027.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta shigar da kara gaban babbar kotun tarayya, ta nemi a bayyana cewa babu kowa a kujerun yan majalisa 4 da suka koma APC.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta NNPP, Injiniya Buba Galadima ya yi kaca-kaca da ƴan siyasa da ke neman madafun iko don mulkar talaka.
Jam'iyyar PDP
Samu kari