Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Najeriya ta samu rancen dala miliyan 238 daga Japan domin fadada wutar lantarki, inda za a gina sababbin layuka da tashoshin wuta don rage gibin makamashi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana shirin fara biyan kamfanonin wutar lantarki na kasar nan kudin da aka shafe shekaru ba a biya ba.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Injiniya Abdullahi Ramat a matsayin shugaban NERC tare da wasu kwamishinoni biyu domin inganta harkar wutar lantarki a Najeriya.
Gobara a tashar wutar lantarki ta Egbin ta lalata na’urar TCN mai 150MVA a Legas, wanda ya haddasa karancin wuta a Ikorodu, Sagamu da Maryland da sauransu.
Gwamnatin Katsina ta amince da kashe fiye da Naira biliyan daya don ayyukan ilimi, lafiya da wutar lantarki tare da tallafawa manoma da yaki da cutar cizon sauro.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
Jam’iyyar ADC ta ce Tinubu ya gaza cika alkawarin samar da wutar lantarki ta awanni 24 ga 'yan Najeriya, inda ta ce miliyoyin mutane na ci gaba da rayuwa cikin duhu.
Ministan wuta Adelabu ya ce gwamnati na shirin cire tallafin wutar lantarki gaba daya, wanda zai ƙara kudin wutar da ake biya. 'Yan Najeriya sun fara korafe-korafe.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari