Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa dangantaka ta yi tsami a tsakanin hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da kuma kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, KEDCO.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar mutane biyar sakamakon raɗaɗin wutar lantarki da aka kawo mai karfi da safiyar yau Asabar.
Rundunar 'yan sandan Gombe ta tabbatar da samun gobara a sanadiyyar wutar lantarki a jihar Gombe. Wutar ta kama cikin dare ana barci, mutum 5 sun mutu.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a , musamman masu ƙananan sana'o'i sun fara kuka bayan aikin da TCN ke yi ya jawo masu matsalar wutar lantarki na tsawon kwanaki.
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
A labarin nan nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti wanda zai duba barnar da wuta ta yi a kasuwar wayoyi ta Farm Centre da ke jihar.
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa da hukumar samar da wutar lantarki da za ta amfani jihohin Arewa da suka hada da Kano, Katsina da Jigawa.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari