Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja (AEDC) ya yi barazanar katse wutar ma'aikatun gwamnatin tarayya guda 24 da sauran abokan hulda kan rashin biyan kudin wutar.
Manyan kungiyoyin kwadago a Najeriya sun ayyana fara yajin aiki daga ranar Litinin mai zuwa kan gazawar gwamnati a batun mafi ƙarancin albashi da kuɗin wuta.
Hukumar da ke lura da sayar da kadarorin gwamnati (BPE) ta bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokarin magance matsalar hasken wuta a kasar, ta ranto dala 500.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce abokan huldarsa a kasashen ketare sun hana su kuɗin wutar da suka sha wanda ya kai $51m a shekarar 2023.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun jaddada matsayarsu, sun bai wa gwamnatin Najeriya wa'adin ta janye ƙarin kudin wutar lantarkin da ta yi a ƙasar nan.
Gwamnatin tarayya ta kafe kan ƙarin kudin wutar da ta wa ƴan Band A, amma ƴan kwadago sun ce ba za ta saɓu ba, ya zama dole a soke wannan karin a Najeriya.
Yadda kamfanin AEDC ya kawowa wani mutumin Abuja takardar shan wutan N47m. Muhammad Jameel ya bada labarin mutumin da ya sha kudin wutar lantarkin N47m.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wasu tulin kuɗaɗe da ake bin Najeriya na tallafin samar da wutar lantarki, za a biya kudin a hankali a hankali.
Minstan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce babu dalilin yin kuka saboda karin kudin wutar lantarki. A cewarsa wadanda basu biyan kudi ne ke yin kukan.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari