Jihar Plateau
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa ba rikicin manoma da makiyaya ne ke jawo asarar rayuka a jiharsa ba, ya ce akwai masu ɗaukar nauyi a gefe.
Hare-haren da aka kai kan garuruwa biyar a Bokkos sun yi sanadiyyar mutuwar mutum goma. BCDC ta yi kira ga jama’a su kare kansu daga barazanar ‘yan ta’adda.
Wata gagarumar iska da ta biyo bayan mamakon ruwan sama a jihar Filato ta rigurguza gidaje da rumbunan abinci sama da 70 a karamar hukumar Langtang ta Kudu.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Ruwi, Bokkos. Rundunar ‘yan sanda ta tura jami’ai, yayin da gwamnatin Filato ke kokarin kawo karshen hare-haren.
Magoya bayan PDP a Filato sun fusata bayan kyautar kayan azumin watan Ramadan da aka ba su, wanda su ke ganin ya yi kadan idan aka kwatanta da hidimarsu ga jam'iyya.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang ya kulla yarjejeniya da Isra'ila kan aikin noma, fasaha da kiwon lafiya domin bunkasa tattalin arziki da inganta rayuwar al’umma.
Jarumin Kannywood, Malam Abdul Kano da aka fi sani da Baba Karkuzu rasuwa bayan rashin lafiya da ya yi fama da ita. Ali Nuhu ya sanar da rasuwarsa a Filato.
Ministan harkokin jin-ƙai, ya ce PDP ba za ta ci gaba da mulki a Filato a 2027 ba domin APC ce za ta karbe jihar, kuma Shugaba Tinubu zai lashe zaɓen 2027 a Filato.
Jihar Plateau
Samu kari