Jihar Plateau
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Plateau. Miyagun sun hallaka mutane takwas a harin da suka kai a cikin dare.
Ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da mataimakansu wanda yana farawa ne daga zargi na rashin biyayya, shisshigi daga wasu ‘yan siyasa, ko rauni.
Kungiyar Miyetti Allah a Filato ta fadi yadda aka kai wa makiyaya hari aka kashe shanu sama da 100 a yankuna daban daban. An kashe makiyayi daya da jikkata wasu.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kasuwa a karamar hukumar Wase ta jihar Filato. Sun sace yan kasuwa da kayan abinci da maganai a shaguna.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce makiyayan kasashen ketare ne ke kai hari a jihohin Benue da Plateau, inda suka shigowa ƙasar ta iyakoki masu rauni.
'Wasu 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Filato tsakar dare a lokacin da mutane ke barci. Sun kashe mutane 6 a karamar hukumar Barikin Ladi, sun jikkata da dama.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ya kao ziyarar ta'aziyya ga iyalan dattawa biyu da suka rasu, taohon mataimakin gwamna da tsohom ciyaman a Jos.
An shiga jimami a jihar Plateau bayan samun labarin rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar, Farfesa Sonni Gwanle Tyoden. Ya rasu ne a ranar Lahadi, 4 ga watan Mayu.
Jihar Plateau
Samu kari