Jihar Plateau
Wasu tsageru da ba a bayyana ko su waye ba sun aikata sabon ta'addanci a jihar Plateau. Miyagun sun shuga har cikin gida sun hallaka mutane uku 'yan gida daya.
Tsohon Ministan wasanni a gwamnatin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa akwai babbar barazana a yadda 'yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka.
Kungiyar Izala ta yi sababbin nade nade. Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nada Malam Dalhatu Abubakar Hakimi a gurbin marigayi Sheikh Saidu Hassan Jingir.
Gwamnan Filato, Caleb Muftwang ya bayyana cewa mutanensa suna cikin mawuyacin hali yayin da fitinannun 'yan bindiga suka mamaye garurwa akalla 64.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya nuna alhininsa kan kashe-kashen da ake yi a jihar. Ya ce masu kai.hare-haren akwai daukar nauyinsu domin su yi ta'asa.
Mashawarcin shugaban kasa, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa dole ne a samu hadin kan jama'a idan har za a yaki matsalar rashin tsaro da gaske a jihar Filato.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta ce akwai babbar matsala a gabamatukar gwamnati ba ta kawo karshen kisan da ake ji a jihohin Filato, Kebbi da Katsina ba.
Babbar kotu da ke zamanta a Jos din jihar Plateau ta dage shari’ar kisan gilla kan Manjo-Janar Idris Alkali zuwa 28 da 29 ga watan Mayun shekarar 2025.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.
Jihar Plateau
Samu kari