Jihar Ondo
Sakatariyar gwamnatin jihar Ondo, Princess Odu ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a zaɓi mace a matsayin gwamna tun bayan dawowar mulkin demokuradiyya a 1999.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Wasu matasa matsafa sun yi ajalin wani Fasto mai suna Dada Itopa a cikin gonarsa bayan sun yi basaja cewa su leburori ne a jihar Ondo, sun sari matarsa da adda.
An tabbatar da ministocin Tinubu 45 daga cikin 48 da ya tura Majalisar Dattawan Najeriya. Daga cikin 45 ɗin da aka samu nasarar tabbatarwa, akwai wasu 2 da ke.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da jerin jihohin da suka fi fuskantar hauhawan farashin kayayyaki fiye da sauran jihohin Najeriya dalilin wasu matakai.
Mahaifi ya rasa ransa yayin ceto dansa daga rugujewar gini bayan tafka ruwa kamar da bakin kwarya a jihar Ondo, ya rasu inda aka gano shi a kife a kan dansa.
Wata tankar dakon man fetur ta fashe jim kaɗan bayan ta yi hatsari a jihar Ondo, lamarin ya yi ajalin wata mai juna biyu, kananan yara uku da wasu sama da 15.
Akalla mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) 63 ne suka sauya sheka zuwa APC mai mulki a karamar hukumar Idanre ta jihar Ondo a ranar Juma’ar nan.
Betty Akeredolu, Matar Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo ta garzaya soshiyal midiya domin murnar cikarsa shekaru 6. Ta saki hotonsa daga gadon asibiti.
Jihar Ondo
Samu kari