Jihar Ondo
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
APC mai mulki ta ƙaryata jita-jitar da ake yaɗawa cewa gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kwanta dama, ta ce duk wanda ta kama zata kai gun yan sanda.
Jita-jita sun fara yawo a gari Gwamnan jihar Ondo ya mutu wajen neman magani. Gwamnan rikon kwarya na jihar ya yi magana kan rade-radin mutuwar Rotimi Akeredolu
Wasu gungun ma'aikata sun balle da zanga-zangar adawa da matakin hukumar jami'ar kimiyya da fasaha mallakin gwamnatin Ondo na korar abokanan aikinsu har 30.
Babban malamin addinin musulunci, Ibrahim Oyinlade, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Uso jihar Ondo, ya kuɓuta daga hannun miyagun a ranar Lahadi
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da da babban limamin masallacin Uso da ke karamar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Bodunde Oyinlade.
Wasu mata 'yan gidan magajiya sun maka kwastomansu mai suna Damilola Oluwafemi a kotu bisa zargin damfara da cinye musu hakkinsu bayan sun kwana a jihar Ondo.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ɗauki hutun kwanaki 21 domin tafiya ƙasar waje neman lafiya, ya miƙa mulki ga mataimakinsa kafin ya dawo a 6 ga Yuli.
Rahotanni sun tabbatar da dangantaka na ƙara tsami a tsakanin gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu da mataimakinsa Orimisan Aiyedatiwa kan ragamar mulkin jihar.
Jihar Ondo
Samu kari