Jihar Ondo
An sake samun hatsaniya bayan an zabi dan tsohon Sifetan 'yan sanda a matsayin wanda zai gaji kujerar Ministan Tinubu bayan ya yi murabus daga kujerar.
Gawar tohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, wanda ya mutu a Jamus ta iso gida Najeriya yau Jumu'a, 5 ga watan Janairu, 2024, ya mutu ne sakamkon ciwon daji.
Datatattun ciyamomin kananan hukumomi da kansiloli da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya dakatar sun daukaka kara don neman hakkinsu a kotun da ke jihar Ondo.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya dakatar da ciyamomin kananan hukumomi 18 a jihar sa kuma kansiloli 33 kwanaki kadan bayan hawa karagar mulki.
Kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam'iyyar PDP (NWC), ya yi watsi da batun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo da shugabannin jam'iyyar suka yi.
Jami'yyar PDP a jihar Ondo ta dakatar da shugabanta a jihar, Fatai Adams kan zargin zagon kasa ga jami'yyar tare da neman bata mata suna a idon duniya.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya rasu a ranar 27 ga watan Disamba, hakan ya jawo binciken sauran tsaffin gwamnonin jihar da suka mutu.
Uwargidan shugaban kasa Remi Tinubu ta ziyarci iyalan tsohon gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu, wanda ya rasu bayan ya yi fama da rashin lafiya.
Jihar Ondo
Samu kari