Jihar Ondo
A yayin da jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta shirya gudanar da zaben fidda gwani a ranar 25 ga watan Afrilu, Legit Hausa ta kawo bayani kan manyan 'yan takara 3 a zaben.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta tsare dan takarar gwamnan jihar Ondo a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC, Wale Akinterinwa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zai yi takarar gwamnan jihar Ondo a karkashin inuwar jam'iyyar APC bayan ya lashe zaben fidda gwani.
Yayin da ake ci gaba da zaben fidda gwani a jihar Ondo na jam'iyyar APC, an bayyana zaben wanda bai kammala ba saboda wasu matsaloli masu ƙarfi a jihar.
Kwamoshinan lafiya na jihar Ondo ya sha dukan tsiya bayan an zarge shi da boye takardar sakamakon zaben fidda gwanin gwamna na jam'iyyar APC a mazabarsa.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu ƙaruwa a jihar Ondo yayin da Gwamna Aiyedatiwa ke ci gava da yawon rokon mambobin APC arziki su zaɓe shi ranar Asabar.
Jama'ar yankin Oda a jihar Ondo sun shiga jimami bayan rasuwar babban basarake a jihar Ondo, Julius Omomo watanni 11 da hawa sarauta ya na da shekaru 83.
Jihar Ondo
Samu kari