Jihar Ondo
Basarake a jihar Ondo, Oba Aladetoyinbo Aladelusi ya umarci rufe kasuwanni saboda bikin gargajiya na Aheregbe da aka saba yi a kowace shekara a birnin Akure.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Al'ummar mazabar Ondo ta Gabas/Ondo ta Yamma sun fara shirin yiwa dan majalisar da ke wakiltarsu a majalisar wakilai kiranye. Sun ce ya koma kasar waje.
Kimanin magoya bayan jam'iyyar APC daga mazabar Ondo ta tsakiya a jihar Ondo ne suka sauya sheka zuwa PDP. Dakta Adeniran Oyebade ne ya jagoranci tawagar.
Dan takarar gwamna a zaben jihar Ondo a jam'iyyar NNPP, Olugbenga Edema ya caccaki wadanda suka koma APC inda ya ce ba su san halin da jam'iyyar ke ciki ba.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi magana kan zaben jihar Ondo da ke tafe. Gwamna Adeleke ya ce ya ba dan takarar PDP dabarar kayar da APC.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta rasa wasu manyan kusoshi ciki har da hadiman tsohon gwamna da ƴan majalisar tarayya da jiha.
Kotun Magistrate da ke jihar Ondo ta daure basarake mai daraja da ake kira Francis Ogundeji a gidan kaso har na tsawon shekaru uku saboda saba umarnin kotu.
Jihar Ondo
Samu kari