Jihar Ondo
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi magana kan zaben jihar Ondo da ke tafe. Gwamna Adeleke ya ce ya ba dan takarar PDP dabarar kayar da APC.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta rasa wasu manyan kusoshi ciki har da hadiman tsohon gwamna da ƴan majalisar tarayya da jiha.
Kotun Magistrate da ke jihar Ondo ta daure basarake mai daraja da ake kira Francis Ogundeji a gidan kaso har na tsawon shekaru uku saboda saba umarnin kotu.
Gwamnatin jihar Ondo ta shirya hawayen ma'aikatan jihar. Gwamnatin ta shirya biyansu mafi karancin albashi na N70,000 wanda Shugaba Tinubu ya amince da shi.
Yayin da ake daf da gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, tsohuwar shugabar matan jam'iyyar PDP da magoya bayanta sun watsar da jam'iyyarsu inda suka shigo APC.
Jigo a jam'iyyar PDP kuma tsohon sanata a majalisar dattawa ta tara, Nicholas Tofowomo, ya kare Shugaba Bola Tinubu kan halin da kasar nan ke ciki.
Ƴayin da ake shirin fara zanga zanga a Najeriya wani fitaccen sarki mai daraja ta farko a jihar Ondo, Oba Frederick Adegunle Aroloye, ya riga mu gidan gaskiya yau.
Kungiyar Indigenous Youth Leaders ta bukaci Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya hukunta duk basaraken da aka samu da boye masu aikata laifuka a yankunansu.
Jihar Ondo
Samu kari