
Jihar Ondo







Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ondo, ya bayyana dalilin da ya tunzura shi ya yi wa kwamishiniyar mata ta jihar dukan tsiya.

Shugaba majalisar dokokin jihar Ondo ya musanta raɗe-raɗin cewa suna kulle-kulle ta karkashin ƙasa za su tuge matainakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.

Jam'iyyar APC ta ce zata ɗauki matakin ladabtarwa kan shugaban jam'iyya na gunduma kan bada gudummuwa wajen lakaɗa wa kwamishinar mata dukan tsiya.

Wata kwamishinar harkokin mata a jihar Ondo, Olubunmi Osadahun ta gamu da fushin wani matashi kan zargin nuna wariya na rabon kayan tallafi don rage radadi.

Mataimakin gwamnan jihar Ondo, Mista Lucky Aiyedatiwa, ya nesanta kanaa da wata takardar murabus da ake yaɗawa cewa ya yi murabus daga kan muƙaminsa.

Wani Malamin coci a jihar Ondo ya ɗirka wa matar abokinsa cikin yayin da ya zauna a gidan ma'auratan na ɗan wani lokaci, daga baya kuma ya ɗauke ta daga gidan.

Dubun wani dan sanda, Yusuf Anas ya cika bayan ya bayyana kansa a matsayin jami'in rundunar da kuma tura sakon bogi na biyan kudin wata waya da ya siya a jihar Ondo.

Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya sallami dukkan hadiman mataimakinsa na yada labarai, Lucky Ayedatiwa mako daya bayan dawowarsa daga jinya.

Jami'an tsaron Sibil Defens sun kama wani Malamin Coci bisa zargin zambar kuɗi Naira miliyan 1.67 na biza a jihar Ondo, sun bankado abubuwa da dama.
Jihar Ondo
Samu kari