Jihar Ondo
Kwamishinar Kudi ta Ondo ta kai karar shugabannin APC 35 kan zargin bata suna, yayin da kotu ta ɗage sauraron shari'ar zuwa Oktobar shekarar 2026.
Sanata Oluremi Tinubu ta ce babu wani ɗan Najeriya da ya kamata ya kwana da yunwa yayin da gwamnatin tarayya ke faɗaɗa shirin tallafa wa masu buƙata.
Tsohon Sanata da ya wakilci Ondo ta Kudu, Omololu Samuel Meroyi, ya rasu yana da shekara 76 bayan doguwar gudummawa a siyasa da harkokin gudanarwa.
Rikicin Majalisar Dokokin Ondo ya ƙara tsananta yayin da ’yan majalisa 21 suka ba Kakakin Majalisar, Olamide Oladiji, wa’adin yin murabus ko fuskantar tsige shi.
A labarin nan, za a ji cewa Malamin addinin Musulunci AbdulRauf Lagbaji, ya hango kuskure a rashin zartar da hukuncin kisa a kan yan bindiga a Najeriya.
Wata kotu a jihar Ondo ta yanke wa Uche Onu, Ekene Okorie da Celestine Eze hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan same su da laifin fashi da makami.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Rundunar yan sanda sun damke mutane uku bayan gano gawar wani babban limamin coci a dakin otal a jihar Ondo, lamarin ya tada hankulan al'ummar yankin.
Wasu 'yan bindiga sun kutsa kauyen Ode Oriya da ke Owo a jihar Ondo, inda suka sace Baalen garin, Adeniyi Adelana, da dare tare da bindige matarsa yayin harin.
Jihar Ondo
Samu kari