Jihar Ondo
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya yi karin haske kan yunkurin tayar da ba a gidan gwamnatin jihar. Ya ce 'yan sanda da jami'an tsaro sun yi kokari.
kasar Ukraine ta sanar da mutuwar wani ɗan Najeriya mai suna Ayebusiwa Olabode Victor yayin da yake yaƙi tare da dakarun kasar Rasha a yankin Kharkiv.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Olusegun Mimiko ya nuna goyon bayansa ga Bola Tinubu.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani asibiti a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace ma'aikatan lafiya bayan sun yi dirar mikiya a cikin asibitin..
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba da umarnin bude babban masallacin Juma'a a Ondo bayan shekaru hudu, yana karfafa hadin kai da zaman lafiya a yankin.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Kotu ta hana Gwamna Aiyedatiwa tsaya wa takara a 2028 a jihar Ondo. An ce barin sa takara zai saba wa dokar wa'adin shekaru 8 na mulki a Najeriya.
Jihar Ondo
Samu kari