Jihar Ondo
Wata kotu a jihar Ondo ta yanke wa Uche Onu, Ekene Okorie da Celestine Eze hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan same su da laifin fashi da makami.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Rundunar yan sanda sun damke mutane uku bayan gano gawar wani babban limamin coci a dakin otal a jihar Ondo, lamarin ya tada hankulan al'ummar yankin.
Wasu 'yan bindiga sun kutsa kauyen Ode Oriya da ke Owo a jihar Ondo, inda suka sace Baalen garin, Adeniyi Adelana, da dare tare da bindige matarsa yayin harin.
Wani mutum mai shekaru 34, Nsikak Kingsley, ya yi wa mahaifinsa dukan tsiya har ya mutu a unguwar Oda da ke birnin Akure a jihar Ondo da Kudu maso Yamma.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya yi karin haske kan yunkurin tayar da ba a gidan gwamnatin jihar. Ya ce 'yan sanda da jami'an tsaro sun yi kokari.
kasar Ukraine ta sanar da mutuwar wani ɗan Najeriya mai suna Ayebusiwa Olabode Victor yayin da yake yaƙi tare da dakarun kasar Rasha a yankin Kharkiv.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Olusegun Mimiko ya nuna goyon bayansa ga Bola Tinubu.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Jihar Ondo
Samu kari