Jihar Ondo
Jami'ar APC ta yi alkawarin samawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 a jihar Ondo duk da rikicin cikin gida.
Kotun Tarayya ta soke Timehin Adeleye a matsayin ɗan takarar jam'iyyar APC na Owo/Ose, tare da ayyana Abdugani Arobo da umartar INEC ta loda sunansa.
Rikicin shugabanci a Majalisar Dokokin Ondo ya tsananta bayan 'yan majalisa 24 sun goyi bayan tsige Kakakin Majalisa, Olamide Oladiji, kan zargin almundahanar kuɗi.
Kwamishinar Kudi ta Ondo ta kai karar shugabannin APC 35 kan zargin bata suna, yayin da kotu ta ɗage sauraron shari'ar zuwa Oktobar shekarar 2026.
Sanata Oluremi Tinubu ta ce babu wani ɗan Najeriya da ya kamata ya kwana da yunwa yayin da gwamnatin tarayya ke faɗaɗa shirin tallafa wa masu buƙata.
Tsohon Sanata da ya wakilci Ondo ta Kudu, Omololu Samuel Meroyi, ya rasu yana da shekara 76 bayan doguwar gudummawa a siyasa da harkokin gudanarwa.
Rikicin Majalisar Dokokin Ondo ya ƙara tsananta yayin da ’yan majalisa 21 suka ba Kakakin Majalisar, Olamide Oladiji, wa’adin yin murabus ko fuskantar tsige shi.
A labarin nan, za a ji cewa Malamin addinin Musulunci AbdulRauf Lagbaji, ya hango kuskure a rashin zartar da hukuncin kisa a kan yan bindiga a Najeriya.
Wata kotu a jihar Ondo ta yanke wa Uche Onu, Ekene Okorie da Celestine Eze hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan same su da laifin fashi da makami.
Jihar Ondo
Samu kari