![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
Jihar Ondo
![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun hallaka mutum 2, sun sace wasu matafiya 5 a wani hari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
![Kotu ta umarci sake shari'a kan rigimar masarauta, ta ce an tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya bijirewa umarnin kotun koli, ya nada ciyamomin rikon kwarya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/886c91024f2916af.jpeg?v=1)
![Ondo: Dan takarar gwamna ya fadi mafi karancin albashin da zai biya idan ya ci zabe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/69d968196c69b88f.jpeg?v=1)
![Kakar zabe: INEC ta sanar da daukar sababbin ma'aikata, ta fadi matakan neman aikin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c34f711b2b7d4ae.jpeg?v=1)
![Kwankwaso ya faɗi jihar da za ta fara amfani da sabon tambarin NNPP a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a2d45a506f1bc20c.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce za a ga sabon tambarim NNPP a takardun kaɗa kuri'a na zaɓen gwamnan jihar Ondo mai zuwa a 2024.
![NLC: Rigima ta ɓarke tsakanin ƴan ƙwadago yayin da ake tsaka da batun ƙarin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b4f263885e007f8.jpeg?v=1)
Kungiƴar ƴan kwadago ta ƙasa reshen jihar Ondo ta dare gida biyu kam batun ritayar shugaban ƙungiyar, mutum biyu sun yi ikirarin shugabancin ƙungiyar.
![An samu raunuka bayan makiyaya sun farmaki jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b5393f4d8ad2d4a8.jpeg?v=1)
Wasu makiyaya sun gwabza fada da jami'an tsaro na rundunar Amotekun a jihar Ondo. Makiyayan sun farmaki jami'an tsaron ne kan hana su yin barna a gonaki.
![Za a dauke wutar lantarki na watanni 2 a wasu jihohi 2, BEDC ya yi karin bayani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79dbd23453cf416f.jpeg?v=1)
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
![Kotu ta rusa dokar ƙarin ƙananan hukumomi 33 da tsohon gwamna ya ƙirƙira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1efc998579120ccf.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zama a Akure ta yi watsi da kananan hukumomi 33 da gwamnatin marigayi tsohon Gwamna Oluwarotimi Akeredolu ta kirkiro.
![FRSC ta bayyana yadda hadarin mota ya maida bikin sallah zaman makoki a jihohi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dae8d5269c869f22.jpeg?v=1)
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fitar da rahoto kan haduran da aka yi a bikin sallah a Osun, Oyo da Ondo. Mutane 128 sun yi hadari, 13 sun rasu, 78 na asibiti
![Sojojin Najeriya sun ragargaji 'yan ta'adda a jihohin Kudu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fddbd82a7758099f.jpeg?v=1)
Sojojin Najeriya sun kai tagwayen farmaki kan 'yan ta'adda a jihohin Abia da Ondo a kudancin Najeriya. Farmakin ya jawo lalata sansanin 'yan ta'addan IPOB da ESAN.
![Duniya kenan: Watanni bayan mutuwar gwamna, an maye gurbinsa na shugaban gwamnoni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/40d93801a700af25.jpeg?v=1)
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Yammacin Najeriya bayan mutuwar Rotimi Akeredolu.
![EFCC: Matasa sun fara zanga zanga kan kama mutum 127 da ake zargi da damfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ece06a985689478e.jpeg?v=1)
Matasa a Akure, da ke jihar Ondo sun gudanar da gagarumar zanga-zanga suna neman hukumar EFCC ta gaggauta sakin wasu da ta kama bisa zargin damfara da kafar intanet.
Jihar Ondo
Samu kari