Jihar Ondo
Dakarun yan sanda sun mamaye dazuka bayan samun labarin yan bindiga sun sace Fasto Akesinro, ma'aikaci a asibitin FMC na gwamnatin tarayya da ke Ondo.
A labarin, nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta bayyana cafke mata da miji da su ka shirga karya cewa an yi garkuwa da data daga cikinsu.
Sarkin Irokun, Oba Buari Ola Balogun da ke jihar Ogun ya bukaci gwamnatin Ondo ta daina yunƙurin da ya kira ba bisa ka’ida ba na naɗa sabon Sarki a yankin jihar.
’Yan majalisar Ondo biyu sun koma jam'iyyar APC daga PDP, inda hakan ya ƙara rinjaye ga jam’iyya mai mulki. Majalisar ta nemi gwamnati ta aiwatar da sabon albashi.
Tsohon hadimin gwamna kuma jigo a PDP, Balarabe Akinwunmi ya ce ba haɗuwar aƙida ke sanya gwamnoni barin jam'iyyarsu zuwa APC mai mulki ba sai tsoro.
Wata kotu a garin Okitipupa da ke jihar Ondo ta yi hukunci kan karar da aka shigar da gwamna inda ya gargade shi kan nada Sarki ko amincewa da wani.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sake korar ƙarar ɗan takarar gwamnan PDP a jihar Ondo, ta ce Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ci halastaccen zaɓe bisa tsarin doka.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
Jihar Ondo
Samu kari