Sarkin Kano
Abubuwa sun fara daukar sabon salo a rigimar sarauta a Kano bayan Aminu Ado Bayero ya shirya hawan salla bayan gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa kan haka.
Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya gana da ministan Abuja a jami'ar Calaba. Hakan na zuwa ne bayan APC a jihar Kano ta yi barazanar dokar ta baci a Kano
Musa Ilyasu Kwankwaso, ya yi magantu kan sarautar Kano inda ya ce Sanusi Lamido Sanusi Sarkin gwamnati ne, Aminu Ado Bayero kuma na Sarkin al’umma.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu tarba daga tsohuwar minista, Dr Betta Edu a gidanta da ke Calabar a jihar Cross River domin yin buda baki.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa jami'an tsaro sun shirya bayar da tsaro, yayin da jama'a za su gudanar da bukukuwan hawan karamar sallah mai zuwa.
Rahotanni sun karyata labarin da ke cewa masarautar Zazzau, karkashin Mai Martaba Ahmad Nuhu Bamalli ta kwace rawanin Magajin Rafin Zazzau, Ango Abdullahi.
Aminu Babba Ɗan'agundi ya yi barazanar sake maka Muhammadu Sanusi II a gabam kotu idan har ya ci gaba da bayyana kansa a matsayin sarkin masarautar Kano.
Bayan umarnin kotu kan rigimar sarauta da ake yi a Kano, Alhaji Aminu Babba Dan’agundi ya bukaci gwamnati da hukumomi su girmama umarnin kotun daukaka kara.
A jiya Juma'a ne Alkalin Kotun Daukaka Kara ya dakatar da aiwatar da hukuncin da ya tabbatar da dawowar Sanusi II a matsayin Sarki inda kowa ke sha'aninsa a Kano.
Sarkin Kano
Samu kari