Nyesom Wike
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa babu wani rikicin siyasa da zai sanya ya kasa cigaba da ayyukan da yake yi a jihar Rivers.
Babbar Kotun Tarayya ta dakatar da hukumar INEC da jam'iyyar PDP kan korar 'yan Majalisar jihar Rivers 27 da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, kan yadda ya jajirce domin sasanta rikicinsa da magabacinsa Wike.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Rivers, Chukwuma Aaron, ya yi magana kan iƙirarin cewa Shugaba Tinubu ya tilasta Gwamna Fubara sa hannu.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya saki hasashensa kan 2024 kuma ya ambaci sunayen manyan yan Najeriya a ciki.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya bayyana hasashensa game da 2024, wanda yake kunshe da sunayen manyan yan Najeriya a ciki.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas da ke Fatakwal kan batun yarjejeniya 8 da Gwamna Fubara ya rattaɓa hannu a Villa.
Dattawan jihar Rivers sun maka Shugaba Tinubu a kotu kan tilasta Gwamna Sim Fubara na jihar Rivers shiga yarjejeniya wacce ta sabawa dokar kasar Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da Abdullahi Ganduje na cikin waɗanda aƙe ganin sun samu nasara mafi girma a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2023.
Nyesom Wike
Samu kari