Matasan Najeriya
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Wani bene ya ruguje akan wani matashi mai shekaru 15 a jihar Niger lokacin da suke hutawa a gun tare da abokansa, ginin ya fado akan yaron inda ya mutu nan take
Wata budurwa ta wallafa wani faifan bidiyo inda ta ce babu macen da ke iya ciyarda iyalinta na tsawon wata daya ko fiye da haka ba tare da cin zarafin mijin ba.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bayyana cewa mata sun cancanci karin mukaman shugabanci domin bayar da gudunmawarsu wajen ci gaban kasar.
Wata uwa ta jawo cece-kuce yayin da ta bayyana tura danta makaranta ba tare da jaka ba, ta ba shi buhun siminiti ya rike saboda yadda yawan yin barna a layi.
Wata matashiya yar Najeriya da ke siyar da tuwon roko ta yadu a TikTok bayan bidiyo ya hasko ta tana hada-hadar shirya abincin domin kaiwa kasuwa. Ta hadu.
Dubun wasu matasa da suka kware a satar awaki a cikin Gombe ta cika bayan da jami'an 'yan sanda da ke aiki bisa wasu bayanai na sirri suka yi nasarar dafesu.
Wata budurwa ta wallafa wani hoto inda ta nuna abincin da ta yi wa saurayinta amma ya tsere bayan dandana abincin, ta ce ya katange ta ta ko ina a kafar sadarwa
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Kehinde Adesogba Adekusibe, ya tsinci kansa a komar hukumar 'yan sandan jihar Osun, biyo bayan wani rubutu da ya wallafa.
Matasan Najeriya
Samu kari