Matasan Najeriya
Ana ci gaba da neman wani dan Najeriya da ya bace da wata mota da ta kai Naira miliyan 23 da aka ba shi ajiye. An sa shi wanke motar ne sai baa sake ganinsa ba.
An wallafa wani kayataccen bidiyo inda aka ga wata matashiyar uwa tare da tulelen danta suna tikar rawa kamar abokai, bidiyon ya burge ma'abota kafar sadarwa.
A baya, an yada wani bidiyon wata wakar da ta jawo cece-kuce tare da kira ga a sauke shi saboda batanci ga addinin Islama da kuma al'adar malam Bahaushe ma.
Ana shari’a da wani Hassan Umar a karamin kotu a Kano, bayan ya cinye mata dukiya wajen soyayya, matar ta ce wanda ya yi niyyar aurenta ya daina zuwa wurinta.
Wani dan bautar kasa da ke hidimarsa a jihar Osun ya bayyana abun da ya yi bayan ya samu an tura naira miliyan 20 zuwa asusunsa bisa kuskure. Ya mayar da shi.
Wani hadadden likita ya dauka hankali a soshiyal midiya bayan tsantsar kyawun da Allah ya yi masa ya zautar da yan mata. Sun nemi sanin a inda asibitinsa yake.
Gwamnatin jihar Ekiti ta dakatar da wani babban basarake mai suna Cif Gabriel Bodunde kan rashin biyayya da kuma wuce gona da iri kan matakin doka a jihar.
Wata budurwa ta garzaya dandalin soshiyal midiya don yin korafi bayan mai gidan da take haya ta garkame mata kofa saboda kudin wuta. Kwananta 4 kacal da tarewa.
Kotun da ke zamanta a jihar Ogun ta daure ya da kanwa, Gbenga da Funmilayo Elegbede kan zargin satar man goge baki bayan sun fasa shago da satar wasu kaya.
Matasan Najeriya
Samu kari