Fadar shugaban kasa
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi abin da zai faru da Najeriya a shekarar 2025. Wale Edun ya ce za a samu habakar tattali a 2025 saboda tsare tsaren tattalin arziki.
Sabon hafsan rundunar sojin kasa ta Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya bayyana cewa ya bai wa shugaban ƙasa tabbacin matsalar tsaro za ta zama tarihi nan kusa.
Najeriya za ta haɗa kai da Pakistan don bunƙasa noma da samar da horo ga ƙwararru, tare da magance kalubale na tsaron abinci da sauyin yanayi, inji Minista.
Peter Obi na da damar kayar da Tinubu a 2027. Nana Kazaure ta ce farin jininsa ya ƙaru saboda gazawar Tinubu. Matasan sun ƙara goyon bayan Obi sosai.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Fatima Umaru Shinkafi a matsayin shugabar hukumar bunƙasa harkokin haƙar ma'adanai watau SMDF, PAGMI.
Shugaba Bola Tinubu ya yi umarni a saurari kofare kofaren jama'a kam ƙudirin haraji da ke gaban majalisar tarayya. Ya ce ba za a cuci Arewa kan kudirin haraji ba.
Fadar Shugaban Kasa ta ce gyaran haraji ba zai fifita Lagos ya lalata Arewa ba kuma hukumomin NASENI, TETFUND da NITDA za su ci gaba da aiki kamar yadda aka saba.
Peter Obi ya sake ziyartar babban dan siyasa a Kano. Mista Obi ya ziyarci tsohon dan takarar Sanata, AA Zaura a Abuja. An yi ganawar sirri tsakanin 'yan siyasar 2.
Gwamnatin Najeriya ta kulla yarjejeniyar hakar ma'adanai bayan zuwan Bola Tinubu ziyara faransa. Yarjejeniyar za ta kara habaka tallalin Najeriya da Faransa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari