Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ya karɓi bakuncin shugaban hukumar FIRS na ƙasa, Zacch Adedeji, awanni bayan FCTA ta rufe ofishinsa da ƙwado yau Litinin.
Majalisar wakilai ta bukaci Tinubu ya sanya dokar ta-baci a kan kiwon lafiya a Abuja. Ta nemi a inganta asibitoci da kuma daukar ma'aikatan lafiya a fadin birnin.
Mohammed Idris ya ce Tinubu ba ya karkashin ikon kowace ƙungiya, inda ya ce yana yanke shawara da kansa domin ceto tattalin arziki da inganta rayuwar 'yan Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
A wannan labarin, za ku ji cewa Sule Lamido ya tona yadda ya roki Yar’Adua kada ya yi rigima da Obasanjo kan batun wutar lantarki da rikicin siyasa a majalisa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da manyan hafsoshin sojin ƙasar nan da sauran shugabannin hukumomin tsaro a gidan gwamnati da ke Abuja.
Tinubu ya amince da kafa MediPool don rage farashin magunguna. Za a yi haɗin gwiwa da kamfanoni masu zaman kansu domin samar da ingantattun magunguna.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
A shekarar 2024 gwamnatin Bola Tinubu ta saye sabon jirgin shugaban kasa. Rahoto ya nuna cewa an kai jirgin gyara kasar Afrika ta Kudu domin a masa kwaskwarima.
Fadar shugaban kasa
Samu kari