Malaman Izala da darika
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.
Shugaban JNI kuma mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya buƙaci malamai su haɗa kansu kuma su haɗa kan musulmi, su daina zagin juna.
Bayan korafe-korafen al'umma kan shirin 'Qur'anic Convention', rahotanni sun tabbatar da cewa an ɗage taron da aka shirya yi a Abuja cikin mako biyu.
Limami kuma mai lura da masallacin Harami,Sheikh Dr Abdur Rahman As-Sudais ya gargadi masu nuna rashin ladabi a kabarin Manzon Allah SAW da ke Madina.
shugaban karamar hukumar Musawa na jihar Katsina ya ce sun fara biyan malaman addini 75 domin yin addu'a a kan matsalar tsaro. Za a rika biyan malaman N4m.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ba Izala tallafin N10m yayin kaddamar da tallafin asusun neman tallafin ilimi na 2025 a Abuja, an nemi N1.5bn.
Sabon limamin Abuja, Sheikh Abdulkadir Salman Sholagberu ya yi nasiha ga malamai masu rigima da juna a kafafen sadarwa yayin hudubarsa ta farko a Abuja.
Dan wasan fim a Kannywood, Adam A Zango ya yi raddi ga malamin Izalar Jos Sheikh Salihu Al-Burhan kan maganar da ya yi a kan ridda addinin Musulunci.
Cibiyar Daarul Hadeethis Salafiyyah da ke Zariya da Albani Zariya ya assasa ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu shekaru 11 bayan kashe Sheikh Albani.
Malaman Izala da darika
Samu kari