Malaman Izala da darika
Wani malamin Musulunci, Dr Dauda Awwal ya fito da sabuwar fassarar Kur'ani da harshen Yarabanci, Turanci mai dauke da rubutun Larabci da Romanci na farko a duniya.
Sheikh Bello Yabo ya bukaci ShugabaTinubu da ya karbo dukiyar da aka sace a mulkin marigayi Buhari, yana mai cewa yanzu babu uzurin jin kunyar kowa.
Shugaban majalisar malaman kungiyar Izala a Jekadafari Kudu a jihar Gombe, Sheikh Imam Shu'aibu Ahmad ya rasu bayan fama da doguwar rashin lafiya a asibiti.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dr Muhammad Abubakar da aka fi sani da Dr Dalha Konduga ya rasu a jihar Borno. Malamin ya rasu bayan rashin lafiya.
Malaman addinin Musulunci sun kafa sabuwar kungiyar addinin Musulunci bayan Izala da Darika da ake da su. Kungiyar za ta rika ayyukan addinin Islama.
Irahim Sheikh Dahiru Bauchi ya ce Shehi ba shi da akidar cewa Sheikh Ibrahim Inyass na bayyana a bango ko bishiya. Ya ce Sanusi II ba Khalifan Tijjaniyya ba ne.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, Dikko Radda, gwamna Zulum, Sheikh Bala Lau, Sheikh Jingir, Farfesa Makari da 'yan Izala da Darika sun je gidan Buhari.
Malamin addinin Musulunci, Dr Abdullahi Yankaba ya rasu a jihar Kano a yau Lititin, 14 ga Yuli. Malamin ya rasu ne ana tsaka da jimamin rasuwar Muhammadu Buhari.
Shugaban malaman Izala na kasa, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi huduba mai zafi kan Yusuf Sambo Rigachikun kan tarbar Peter Obi da ya yi a jihar Kaduna.
Malaman Izala da darika
Samu kari