![NPA: Hukumar kula da tasoshin ruwa ta tatso harajin da ya dara na kowane shekara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9e3960b4efa4e0ef.jpeg?v=1)
Hukumar Sojin ruwa
![NPA: Hukumar kula da tasoshin ruwa ta tatso harajin da ya dara na kowane shekara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9e3960b4efa4e0ef.jpeg?v=1)
!["Babu ruwanmu da bambancin addini," Rundunar sojoji ta karyata zargin wariya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/47863ec7eb362353.jpeg?v=1)
![Addu'a ce za ta kawo karshen rashin tsaro a Najeriya, shugaban sojin ruwan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9efed0c9a37a1005.jpeg?v=1)
![Komai ya tsaya cak, mamakon ruwan sama ya wanke unguwanni a Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a3167a4965de5c0e.jpeg?v=1)
![Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2a08b12a42c4b4d3.jpeg?v=1)
![Ruwa ya cinye wasu dalibai a hanyarsu ta dawo wa daga jarrabawa a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/37c826e87f59f86c.jpeg?v=1)
!['A rabu da fetur,' Jagora a APC ya ba Tinubu lakanin da Najeriya za ta samu kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b37e13605ffeb45.jpeg?v=1)
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
![Sojoji sun mikawa gwamnatin Borno dalibar Chibok da aka ceto bayan shekaru 10](https://cdn.legit.ng/images/190x107/01e3bc24abe39593.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
![Miyagu sun tafka ɓarna, sun yi garkuwa da fasinjojin jirgin ruwa a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3012ad1ab9f5bae2.jpeg?v=1)
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
![ICPC: Kotu ta umarci cafke sojan da ya nemi takaran Gwamna da wasu mutane 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f55806896f3899e5.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin cafke tsohon hafsan sojojin ruwa a Najeriya, Vice Admiral Usman Jibrin kan badakalar N1.5bn da wasu mutane biyu.
![Mutane sama da 250 sun sha da kyar yayin da jirgi ya gamu da mummunan hatsari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0e2870669088ec41.jpeg?v=1)
Dakarun sojojin ruwa sun samu nasarar ceto fasinjoji 250 yayin da jirgin ruwa mai jigilar kaya da wani na daban suka gamu da hatsari a jihar Fatakwal, jihar Ribas.
![Okuama: Sojoji sun kai samame wani kauye, sun kama shugaban al'umma da wasu mutum 10](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d817155e751727d5.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta kama wasu da ake zargi da hannu a kisan gillan ada aka yi wa jami'anta 17 a kauyen Okuama tun a watan Maris, an kwato makamai da dama.
![Mutane 2 sun fada kogin Legas bayan mummunan hatsarin mota](https://cdn.legit.ng/images/190x107/04b0751af9aa2b1b.jpeg?v=1)
Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar sallah yayin da al'umma ke kokarin dawowa daga sallar idi. Mutane biyu sun fada kogin Legas yayin da hukumomi ke kokarin ceto su
![Haifaffen Najeriya da zama sojan Amurka ya rasa ransa a teku, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4cf38dd473dfbbc0.jpeg?v=1)
Wani sojan ruwa Amurka wanda haifaffen Najeriya ne ya gamu da ajalinsa a cikin tekun Bahar Maliya. Sojan ya yi bankwana da duniya ne bayan ya fada cikin ruwa.
![Kisan sojoji 16: Majalisar Dattawa tana ganawar sirri da hafsoshin tsaro, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b3597f192c37a3ff.jpeg?v=1)
Yayin da ake ci gaba da bincike makasudin kisan sojoji a jihar Delta, Majalisar Dattawa ta sanya labule da hafsoshin tsaro domin kawo hanyar bincika lamarin.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari