Hukumar Sojin ruwa
Mazauna yankunan Zurmi a jihar Zamfara sun koka bayan harin saman da rundunar sojin sama ta kai kasuwar Tumfa a Zurmi, inda aka ce kusan mutum 100 sun mutu.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa wani yaro mai shekaru 15, Tijjani ya amsa cewa da shi aka kai mummunan harin da ya kashe Birgediya Janar a jihar Borno
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya kira shugabannin rundunonin tsaro zuwa ganawar gaggawa a Abuja kan hare-hare kan sansanonin sojoji a Arewa maso Gabas.
Shugaban Ayyuka na Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, Rear Admiral Musa Katagum, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya girgiza rundunar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi ta'aziyyar rasuwar mata 13 da yaro 1 a cikin tawagar rakiyar amarya a karamar hukumar Yauri a wani haɗarin jirgin ruwa.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu miyagun yan Boko Haram bayan an shafe kwanaki ana fakonsu da suka kai harin da ya shafe rayukan bayin Allah.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari