Hukumar Sojin ruwa
Rahotanni sun nuna cewa an ceto gawar mutum biyu biyo bayan hatsarin jirgin ruwan da ya afku a jihar Legas ranar Alhamis da daddare, wasu huɗu sun jikkata.
Wani 'dan majalisa ya kai kuka game da yadda ‘yan bindiga su ka addabe su, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta cece su daga hannun ‘yan bindiga da ke barna a Neja.
Sojin Jamhuriyar Nijar sun zargi kasar Faransa da kulla musu sharri don hada su fada da kungiyar ECOWAS inda ta ce su ke kawo musu ta'addanci a kasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karrama wasu jajirtattun mutane 11 a ranar bikin 'yancin kasar Najeriya da ke cika shekaru 63 da samun 'yanci.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Ambaliyar ruwa da aka yi sanadiyyar mamakon ruwan sama da aka sha a garin Dakingari na jihar Kebbi ta janyo asarar rayukan mutane uku. Lamarin ya faru ne ranar.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari