Hukumar Sojin ruwa
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Osita Chidoka ya bukaci ministan Abuja Nyesom Wike ya nemi afuwa ga jami’in soja da ya zaga a rikicin fili a Gaduwa.
Dan majalisa daga jihar Osun, Kanmi Ajibola, ya gurfanar da rundunar sojojin Najeriya a kotu bisa zargin yunkurin juyin mulki da kifar da gwamnati.
Ana zargin wani jami’in sojojin sama da aka tura ofishin mai ba shugaban kasa kan tsaro, an umarce shi ya kashe Nuhu Ribadu, kafin zargin juyin mulki ya ci tura.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance tare da amince wa da nadin babban hafsan tsaro na kasa, Janar Oluyede saboda ta taba tantance shi a baya.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya umurci sababbin shugabannin rundunonin tsaro su haɗa kai da juna wajen tabbatar da zaman lafiya a ƙasar.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin manyan hafsoshin tsaron Najeriya da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada bayan na baya sun bar aiki.
Sababbin sharuddan murabus na sojoji sun bayyana cewa tsofaffin manyan hafsoshin tsaron ƙasa za su samu manyan motoci da kudin jinya na N30m a shekara.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin hafsoshin tsaro da ya nada a fadarsa da ke Abuja, ya bukaci au ba mara da kunya a nauyin da aka dora masu.
Tinubu ya sauya shugabannin rundunonin tsaro, ya naɗa Oluyede, Shaibu, Aneke da Abbas a sababbin mukamai domin ƙarfafa tsaro da haɗin kai a Najeriya.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari