Hukumar Sojin ruwa
Tsohon jagoran ‘yan tawaye na Niger Delta, Asari Dokubo, ya soki rigimar da ta kaure tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da jami’an soja kan filin da ake takaddama.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa 'abarin da ake yadawa cewa ya ba matashin sojan ruwa kyautar mota ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce ba wani laifi da Yerima ya yi a yayin musayar yawun da aka yi tsakaninsa da Nyesom Wike.
Laftanar A.M Yarima, jami’in sojan ruwa daga Kaduna, ya zama gwarzo bayan ya tsaya kai da fata ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, a rikicin Gaduwa da ya jawo cece-kuce.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar ya tabbatar da cewa gwamnati za ta bayar kariya ga duk sojan da ya yi aikinsa.
An saki muryar tattaunawar waya tsakanin Babban Hafsan Tsaron Najeriya da soja da aka danganta da umarnin Vice Admiral a rikicinsa da Nyesom Wike a Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a jam'iyya mai mulki ta APC, Joe Igbokwe ya bukaci a raba A.M Yerima da kakinsa don ya yi tsayin daka yayin sa'insa da Wike.
Shahararren lauya a Arewacin Najeriya, Abba Hikima ya goyi bayan matashin sojan da ya samu sabani da Ministan Abuja, Nyesom Wike, yana cewa bai aikata laifi ba.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Osita Chidoka ya bukaci ministan Abuja Nyesom Wike ya nemi afuwa ga jami’in soja da ya zaga a rikicin fili a Gaduwa.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari