Hukumar Sojin Najeriya
Gawurtaccen ɗan bindigar nan da ya addabi al'ummar Zamfara, Bello Turji ya tabbatar da cewa ya sa harajin N50 kan mutanen garin Moriki a yankin Shinkafi.
Jirgin rundunar sojojin saman Najeriya NAF ya samu nasarar murƙushe ƴan ta'adda 28 a kauyen Bassa da ke ƙaramar hukumar Shiroro a jihar Neja jiya Laraba.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan bindiga hudu a lokacin da suka kai samame sansaninsu da yammacin ranar Litinin a jihar Ƙaduma.
Rahotanni sun nuna cewa dakarun sojojin Najeriya da askarawan Zamfara sun kai ɗauki garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Shinkafi bsyan cikar wa'adin haraji.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa zuwa yanzu ƴan ta'adda 125,517 tare da iyalansu sun miƙa wuya, sojoji sun samu nasarori da dama a Najeriya.
An tattara cikakken jerin sunayen 'yan tawagar jami’an tsaro 15 na Shugaban kasa Bola Tinubu, wadanda suka hada da jihohi da yankunan da suke jagoranta.
Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan na jawabi kan halin da ƙasar nan ta tsinci kanta dangane da sha'anin tsaro a DHQda ke Abuja.
Wasu jami'an rundunar sojojin Najeriya sun afka garin Okuama da ke ƙaramar hukumar Oghelli a jihar Delta, rahotanni sun nuna mutane sun yi takansu.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa sojoji sun samu nasarar kashe miyagun ƴan ta'adda 152, sun kama wasu 109 tare da ceto mutane 91 a mako guda.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari